Zaman jiragen sojojin Amurka ya janyo wa filin jirgin saman Ben Gurion na Israila asarar $248M

Kaso ɗaya cikin uku na filin jirgin ne kawai ke aiki yanzu, saboda gomman jirage Amurka masu dakon mai sun mamaye filin jirgin.
29 May, 2026
Dakarun Juyin-Juya-Hali na Iran sun ce sun kai hari sansanin Amurka na sama a Kuwait

Harin na ramuwar gayya ya zo ne don martani kan harin Amurka ta sama a kusa da Filin Jirgin Saman Bandar Abbas a kudancin Iran, a cewar dakarun na Iran a cikin wata sanarwa.
28 May, 2026
Amurka ta kai sabbin hare-hare a wuraren soji a kudancin Iran — rahoto

An kai harin ne wajen da aka yi amanna cewa yana barazana ga dakarun Amurka da sufurin jiragen ruwa na kasuwanci a Mashigar Hormuz, kamar yadda rahoton ABC News ya bayyana.
28 May, 2026
Rundunar sojin Isra’ila ta yi ikirarin kashe shugaban rundunar sojin Hamas a wani babban hari a Gaza

Rundunar sojin ta ce ta kashe Mohammed Awda a harin da aka kai Gabashin Gaza,amma har yanzu kungiyar Falasdinawa ta Hamasa ba ta ce komai ba.
27 May, 2026

Musulmai sun yi sallar idin Babbar Sallah a Masallacin Ƙudus a Gabashin Birnin Ƙudus da aka mamaye

Iran ta yi iƙirarin harbo jirgin yaki mara matuƙi na Amurka tare da tilasta wa wasu ja da baya

Sojojin Amurka sun kai hari kan jiragen yaƙi na ruwa da wuraren makamai masu linzami a kudancin Iran

Hezbollah ta ce ta kai hare-hare 24 kan dakarun mamaya na Isra’ila a kudancin Lebanon cikin sa’a 24

Iran ta yi gargaɗin cewa sabon harin Amurka da Isra’ila zai iya faɗaɗa rikici fiye da yankin
19 May, 2026
Iran ta bayyana cikakkun bayanai na shawarwari 14 ga Amurka da nufin kawo ƙarshen yaƙi
Haka kuma shawarwarin sun tabbatar da “dage dukkan takunkumai da kuma kudurorin Majalisar Tsaro ta Majalisar Ɗinkin Duniya, da janye sojojin Amurka daga yankunan da ke kusa da Jamhuriyar Musulunci ta Iran,” in ji shi.

18 May, 2026
‘Lokaci na ƙurewa’ Trump ya yi gargaɗi ga Iran yayin da ƙofofin diflomasiyya ke rufewa
Daga farko dai Shugaban Amurkan ya ce yarjejeniyar tsagaita wutar na halin “rai-kwakwai-mutu-kwakwai“ bayan ya yi watsi da buƙatun Tehran, waɗanda ya bayyana a matsayin “abin da ba za a laumta ba kwata-kwata”.

18 May, 2026
Saudiyya ta ce an tare jirage uku marasa matuƙa bayan sun shiga sararin samaniyar ƙasar daga Iraq
Riyadh ta ce za ta aiwatar da “matakan da suka wajaba” don yin martani ga kowane irin yunƙuri na keta ‘yancin cin gashin ƙasar, da tsaro da amincin ‘yan ƙasar da mazauna cikinta.

17 May, 2026
Amurka ba ta bayar da wani rangwame mai gamsarwa ba a martaninta ga Iran: Kafofin watsa labaran Iran
Kamfanin dillancin labarai na Fars ya ce Amurka ta gabatar da jerin abubuwa guda biyar, waɗanda suka haɗa da bukatar cewa Iran ta bar tashar nukiliya guda ɗaya tal ta rinƙa aiki da kuma mika tarin uranium ɗin da take da shi zuwa Amurka.

17 May, 2026
Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya ta bayar da umarnin sirri don kama jami’an Isra’ila biyar
Rahoton ya fito ne yayin da kotun da ke The Hague dama ta riga ta bayar da umarnin kama Firaministan Isra’ila Netanyahu a watan Nuwamban 2024 da tsohon Ministan Tsaron Isra’ila Gallant saboda laifukan yaki da laifukan da cin zarafin bil’adama.

15 May, 2026
Ben-Gvir ya sanar da shirin Isra’ila na gina sabbin haramtattun matsugunai a Lebanon
Ben-Gvir ya kuma yi barazanar kara tsauraran matakan da ya saka a kan Falasdinawan da ke daure a gidajen kurkukun Isra’ila.

15 May, 2026
Har yanzu Amurka ba ta ba da bizar gasar Kofin Duniya ga tawagar ƙwallon ƙafar ƙasarmu ba: Iran
Hukumar ƙwallon ƙafa ta Iran ta ce kawo yanzu Amurka ba ta bai wa tawagar ƙwallon ƙafar ƙasar biza ba domin halartar gasar cin kofin duniya ta 2026 a ƙasar, yayin da Tehran ke kira ga FIFA ta tabbatar da damar shiga ga duk tawogogin gasar.

14 May, 2026
Netanyahu na Isra’ila ya yi tattaunawar sirri a UAE da Al Nahyan yayin yaƙin Iran
Sanarwar daga Tel Aviv na zuwa ne kwana ɗaya bayan jakadan Amurka Mike Huckabee ya ce Isra’ila ta tura tsare-tsaren tsaron sararrin samaniya da jami’ai zuwa Haɗaɗɗaiyar Dalar Larabawa (UAE) a lokacin yaƙi da Iran.

13 May, 2026
Saudiyya ta kai hare-haren sirri kan Iran bayan an kai mata hari — Rahoto
Rahoton ya ce waɗannan hare-hare na Saudiyya, da ba a taɓa bayyana su a baya ba, su ne karon farko da aka tabbatar cewa masarautar ta kai farmaki kai tsaye a ƙasar Iran.

12 May, 2026
Fidan ya yi gargadi kan amfani da Mashigar Teku ta Hormuz a matsayin makami a rikicin yankin
Ministan Harkokin Waje Hakan Fidan ya yi gargadin cewa tangarda ga hanyar na yin barazana ga zaman lafiyar yankin da tattalin arzikin duniya.



