Tarayyar Turai Ta Shirya Ziyarar Tarihi Zuwa Damascus Bayan Faduwar Mulkin Assad

Tarayyar Turai za ta kai ziyarar tarihi zuwa Damascus domin ƙarfafa dangantaka da sabbin hukumomin Syria bayan faduwar mulkin Assad.
8 Jan, 2026
Iran Ta Yi Barazanar Mayar da Martani Kan Trump da Netanyahu Kan Tsoma Baki

Zanga-zangar da ta samo asali daga matsin tattalin arziki a Iran ta jawo hankalin kasashen duniya, ciki har da shugabannin Amurka da Isra’ila, lamarin da ya sanya hukumomin tsaro na Iran daukar matakin martani.
7 Jan, 2026
Ministan Harkokin Wajen Isra’ila Ya Ziyarci Somaliland Bayan Amincewar Tel Aviv

Ministan harkokin wajen Isra’ila, Gideon Saar, ya kai ziyara Somaliland makonni kaɗan bayan amincewar Isra’ila da yankin a hukumance.
6 Jan, 2026
“Gaza Ta Kusa Rushewa” — Likitar Maroko Zineb Al-Mazabri Ta Bayyana Halin Ka-ka-Nika Na Lafiya a Yankin

Likitar Maroko Zineb Al-Mazabri ta ce tsarin lafiya a Gaza ya rushe gaba ɗaya, asibitoci sun lalace, kayan aiki sun kare, sannan ma’aikatan lafiya sun kasa rayuwa yadda ya kamata.
6 Jan, 2026

Sojojin Hadaka Na Saudiyya Sun Kai Hari Kan Dakarun STC a Yemen

Turkiyya Da Ƙasashe Bakwai Sun Nemi Isra’ila Ta Ɗage Takunkumin Hana Agaji Zuwa Gaza

UAE Ta Janye Dukkan Dakarunta Daga Yemen Yayin Da Rikici Ke Ƙara Ƙamari

Trump Ya Gargadi Hamas: “Idan Ba Ta Ajiye Makamai Ba, Za Ta Ɗanɗana Kuɗarta”

Trump da Netanyahu Sun Gana a Florida Kan Mataki na Gaba a Shirin Zaman Lafiya na Gaza
29 Dec, 2025
Hamas Ta Tabbatar da Mutuwar Abu Ubaida, Babban Mai Magana da Yawunta a Lokutan Yaƙi
Hamas ta tabbatar da mutuwar Abu Ubaida da wasu manyan kwamandojinta a Gaza, tana mai cewa duk da asarar jagoranci, ba za ta daina juriyarta ba.

29 Dec, 2025
Isra’ila: Ministan Tsaro Ben-Gvir Na Goyon Bayan Hana Kiran Sallah a Masallatai
Ministan tsaron Isra’ila Ben-Gvir na marawa baya kudirin hana kiran sallah, wanda ke fuskantar suka daga Falasɗinawa da ke cewa hakan hari ne ga ’yancin addini.

26 Dec, 2025
Fashewar Bam a Masallaci a Siriya ta Kashe Mutane 8 yayin Sallar Juma’a
Fashewar bam a masallaci a birnin Homs na Siriya ta kashe aƙalla mutane 8 yayin sallar Juma’a, tare da jikkata wasu da dama, yayin da ƙungiyar masu tsattsauran ra’ayi ta ɗauki alhakin harin.

26 Dec, 2025
Iran ta kama jirgin ruwa ɗauke da lita miliyan 4 na fetur da aka yi fasa-ƙwauri a Gulf
ran ta kama wani jirgin ruwa a Gulf ɗauke da lita miliyan 4 na fetur da aka yi fasa-ƙwauri, tare da tsare ma’aikata 16, a ci gaba da yaki da safarar mai ba bisa ƙa’ida ba.

23 Dec, 2025
Sojojin Isra’ila ba za su fice gaba ɗaya daga Gaza ba – Israel Katz
Isra’ila ta jaddada cewa ba za ta janye sojojinta gaba ɗaya daga Gaza ba, lamarin da ke barazana ga ƙoƙarin samar da zaman lafiya a yankin.

14 Dec, 2025
Ruwan sama mai tsanani ya kashe aƙalla mutum 10 a Gaza a cikin kwana ɗaya: WHO
Shugaban WHO Tedros Ghebreyesus ya yi gargaɗin cewa akwai yiwuwar rashin tsaftar muhalli da ƙarancin ruwa da cunkoso a wuri ɗaya su iya kaiwa ga ƙaruwar cututtukan numfashi masu tsanani, ciki har da mura, da kuma cututtukan hanta da na gudawa.

10 Dec, 2025
Matar Shugaban Ƙasar Turkiyya ta karrama ‘yanjarida Falasɗinawa
Emine Erdogan ta yi kalaman ne a wani taron da ofishin watsa labaran Turkiyya ya shirya domin nuna bayanan Falasɗinawa mata da kuma fafatukar kafafen watsa labarai wajen ba da rahotanni daga Gaza.

9 Dec, 2025
Babu zaman lafiya idan Falasɗinawa ba su samu ‘yanci ba, in ji Shugaban Afirka ta Kudu Ramaphosa
Shugaban Afirka ta Kudu ya sabunta kiraye-kiraye na dakatar da yaƙin Gaza nan take yayin da yake gargaɗin cewa keta yarjejeniyar tsagaita wuta da ake yi na barazana ga zaman lafiyar yankin da na duniya.

8 Dec, 2025
Jirgin Amurka ya mayar da ‘yan Iran 55 zuwa Tehran
Iran ta ce jirgi ɗauke da kashi na biyu na waɗanda aka tasa ƙeyarsu zuwa gida ya tashi ne yayin da Washington ke ƙoƙarin mayar da ɗaruruwan mutane Iran.

7 Dec, 2025
Jirgi maras matuƙi na Isra’ila ya kashe Falasɗinawa duk da an cim ma yarjejeniyar tsagaita wuta
Ma’aikatan Asibitin Al Shifa na birnin Gaza sun karɓi gawawwakin maza biyu da kuma wasu Falasdinawa biyu da suka jikkata bayan harin, wanda majiyoyin likitoci suka ce jirgi maras matuƙi na Isra’ila mai ƙafa huɗu ne ya kai harin.


