Babbar Kotun Tarayya a Abuja Nijeriya ta ba da belin Nasir El-Rufai kan naira miliyan 100

A yayin yanke hukuncin, Mai Shari’a Joyce Abdulmalik ta kafa tsauraran sharuɗɗa da dole wanda ake tuhuma ya cika kafin a kammala batun beli.
18 May, 2026
Nijeriya ta tsananta sa ido bayan WHO ta ayyana dokar ta-baci kan Ebola da ta kashe mutum 88 a Congo

NCDC ta ɗauki matakin ne bayan Hukuma Lafiya ta Duniya (WHO) ta ayyana ɓarkewar cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo (DRC) da kuma maƙwabciyarta Uganda a matsayin “babbar matsala ta lafiya da ta shafi duniya baki ɗaya.”
18 May, 2026
Rundunar ‘yansandan Nijeriya ta tabbatar da kashe jami’anta 17 a harin ta’addanci a Jihar Yobe

Sanarwar ta ƙara da cewa ‘yansandan, waɗanda suke je Makarantar Dakarun Soji na Musamman ta Buni Yadi da ke Gujba a Jihar Yobe domin samun horo na musamman, sun rasa rayukansu ne lokacin da ‘yanta’adda suka kai jerin hari a makarantar.
17 May, 2026
‘Yanbindiga a Nijeriya sun sace ɗaliban da ba a san adadinsu ba a Jihar Borno

‘Yanbindigan sun kai hari Mussa Primary and Junior Secondary School a Ƙaramar Hukumar Askira-Uba da kusan karfe 9 na safe yayin da darussa ke gudana, sannan suka ɗauki wasu dalibai, in ji Ubaidallah Hasaan, wanda ke zaune kusa da makarantar.
16 May, 2026

Dakarun Amurka da na Nijeriya sun kashe mataimakin shugaban Daesh, Abu-Bilal al-Minuki: Trump

An sallami ‘yansandan Nijeriya biyar kan zargin fashi da makami a Jihar Ribas

Tinubu ya yi gargaɗi kan siyasar ‘a-mutu-ko-a-yi-rai’ a zaɓukan fid da gwani na Jam’iyyar APC

Nijeriya ta buƙaci shiga Hukumar Makamashi ta Duniya a IEA a matsayin memba

‘Yanta’addan Lakurawa sun kashe jami’an hukumar kwastam biyu a Jihar Kebbi ta Nijeriya
13 May, 2026
Rundunar sojin Nijeriya ta ce babu shaida ta kashe fararen-hula a harin sama a kasuwa a Zamfara
Sojoji sun ce an kai harin ne bisa dokokin jin ƙai na ƙasa da ƙasa, kuma an kai shi ne kan wani “tabbataccen taron manyan shugabannin mayaƙa.”

12 May, 2026
Nijeriya na tattaunawa da Bankin Duniya kan sabon bashin $1.25bn: rahoto
Lamarin na zuwa ne kwanaki bayan Akanta Janar na Nijeriya, Dakta Shamseldeen Ogunjimi, ya yi gargaɗin cewa Nijeriya za ta iya yin watsi da shirin karɓar bashin Bankin Duniya idan jinkiri kan amincewa da shi ya zarce watanni shida.

11 May, 2026
Shugaba Tinubu na Nijeriya na halartar taron Afirka da Faransa a Kenya
Taron ya kasance irinsa na farko da wata kasa wadda ba rainon Faransa ba ta karbi baƙuncinsa, inda masu sharhi ke cewa alamu ne da ke nuna yadda Faransar ke karkata wurin ƙasashen rainon Ingila da kuma gargaɗin su yi taka-tsantsan.

11 May, 2026
Rundunar Sojin Nijeriya ta musanta kashe fararen-hula a harin sama a jihar Neja
Bayanin na hedkwatar tsaron Nijeriya ya biyo bayan rahotannin da suka yi ta yawo ne ranar Lahadi da ke zargin cewa an kashe wasu fararen-hula da ba a bayyana adadinsu ba yayin hare-haen sama a Guradnayi, wani ƙauye kusa da Kusasu a Shiroro.

9 May, 2026
Nijeriya da Amurka sun ƙarfafa haɗin gwiwa kan tsaro da yaƙi da ta’addanci bayan ganawa a Washington
A cikin wata sanarwa da Fadar Shugaban Ƙasa ta Nijeriya ta fitar a ranar Asabar, Ribadu ya isar da ƙudirin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na ci gaba da ƙarfafa dangantakar ƙawance tsakanin Nijeriya da Amurka.

9 May, 2026
Sojin Nijeriya sun halaka ‘yanta’adda 50, sun yi asarar dakaru biyu yayin daƙile harin ISWAP a Yobe
Harin ya faru ne da sanyin safiyar Alhamis, 8 ga watan Mayun 2026, lokacin da ‘yanta’addan suka kai farmaki daga sassa daban-daban a cikin duhun dare.

8 May, 2026
‘Yanbindiga a Nijeriya sun kashe mata masu juna biyu uku da wasu mutum 11 a Filato
Rahotanni sun ce maharan sun kutsa cikin al’ummar ne da tsakar dare yayin da jama’a suke barci inda suka rinƙa bi gida-gida sun kai hari ga mutanen da ba su ji ba su gani ba.

8 May, 2026
Rundunar sojin Nijeriya ta kashe ‘yanta’addan ISWAP da masu garkuwa da mutane
Nasarar ta arewa maso gabashin Nijeriya ta faru ne yayin da ‘yanta’addan ISWAP suka yi yunƙurin kai hari sansanin dakarun Operation Hadin Kai a Magumeri da sanyin safiyar Alhamis.

7 May, 2026
Sanƙarau ta kashe mutum 33 a Sokoto yayin da hukumomi ke ƙoƙarin daƙile yaɗuwarta
Gwamnatin jihar ta ce an samu aƙalla mutum 256 da cutar ta kama a fadin ƙananan hukumomi takwas na jihar tun bayan sake ɓullarta kimanin wata ɗaya da ya gabata.

7 May, 2026
Sojojin Nijeriya sun ceto yaran da aka sace daga gidan marayu
A ƙarshen Afrilu, ‘yan bindiga sun kai hari wani gidan marayu da ba a yi masa rijista ba a tsakiyar jihar Kogi, inda suka sace yara 23 da wasu manya.



