DSS ta Nijeriya za ta ɗaukaka ƙara kan hukuncin ɗaurin rai da rai da aka yanke wa shugabannin Ansaru

Hukumar DSS ta Nijeriya ta soki hukuncin da aka yanke wa shugabannin Ansaru inda ta ce hukuncin bai dace da girman laifukan da suka aikata ba.
21 Jul, 2026
Ana fargabar mutane 40 sun mutu sakamakon kifewar kwale-kwale a jihar Jigawa a ke Nijeriya

Ana ci gaba da ayyukan bincike da ceto a Jihar Jigawa ta Njeriya bana kwale-kwale dauke da mata da yara ‘yan firamare ya kife a Karamar hukumar Ringim, inda ake fargabar rasa rayuka akalla 40.
20 Jul, 2026
An kashe ɗalibai yayin da sojoji suka ‘ceto ɗalibai 46’ daga harin satan ɗalibai a Borno

Babu tabbacin ko ɗalibai da suka rasun ‘yan makarantar FGGC Monguno ne ko kuma ‘yan Kolejin Kimiyya da Fasahar.
19 Jul, 2026
Dakarun Nijeriya sun kuɓutar da mutum 12 da aka yi garkuwa da su a jihohin Katsina da Benue

Kazalika sojojin sun samu sun ƙwato shanu 56 tare da kashe wasu daga cikin waɗanda ake zargi da kasancewa cikin masu garkuwa da mutanen.
18 Jul, 2026

Shugaba Tinubu ya ƙaddamar da shirye-shiryen ayyukan Bankin Duniya na dala biliyan 3.05

Fiye da mutum 1,000 ne suka tsere wa hare-haren ‘yanbindiga a jihar Benue ta Nijeriya

Kotun Nijeriya ta ba da umarnin ƙwace kadarorin Aisha Achimugu na kusan Naira biliyan 9

Sojojin Nijeriya sun kama ‘yan ƙasashen waje 24 a wani samame a Jihar Legas

‘Yansandan Nijeriya sun bazama don ceto ɗaliban da aka sace suna rubuta jarrabawar NECO a Kogi
15 Jul, 2026
Nijeriya za ta jagoranci tallafin jinƙai yayin da tsarin tallafin MDD yake sauyawa, a cewar minista
Nijeriya na shirin ɗaukar babban nauyi wajen tsara tallafin jinƙai a cikin ƙasar, yayin da take kauce wa tsarin da mafi yawanci ƙungiyoyin agaji na ƙasa da ƙasa ne suke jagorantarsa.

15 Jul, 2026
‘Yansandan Nijeriya sun kama Adeniyi wanda ake zargi da kafa hukumar bogi
Ana sa ran Adeyemi zai fuskanci tuhume-tuhume takwas da suka shafi makirci, ƙarya da kuma bayyana kansa a matsayin shugaban hukumar bogi a fadar shugaban ƙasar.

14 Jul, 2026
Nijeriya da Masar na shirin karfafa hadin gwiwa a yaki da miyagun kwayoyi
Yarjejeniyar za ta mayar da hankali kan musayar bayanan sirri, gudanar da ayyukan haɗin gwiwa da kuma horas da jami’an hukumomin yaƙi da miyagun ƙwayoyi na ƙasashen biyu.

14 Jul, 2026
Matatar Dangote ta koma amfani da farashin dala don sayar da manta maimakon naira
Tun a Oktoban 2024 ne matatar ta shiga shirin sayan ɗanyen mai daga Nijeriya kan farashin naira, sannan ta sayar da tataccen mai a naira, wanda aka ci gaba da sabuntawa lokaci bayan lokacin.

13 Jul, 2026
‘Yanbindiga sun kashe mutane aƙalla 18 a Jihar Benue da ke tsakiyar Nijeriya, in ji mazauna yankin
‘Yanbindiga sun kashe mutane aƙalla 18 a jihar Binuwe ta arewa matso tsakiyar Nijeriya a hare-haren da suka kai a ƙarshen makon jiya, kamar yadda mazauna yankin da jami’ai suka bayyana.

13 Jul, 2026
Ɗanyen man da Nijeriya ke samarwa ya kai matakin da ya fi yawa tun watan Yunin 2020
Kamfanin dillancin labaran Reuters ya ruwaito cewa ƙididdigar da hukumar da ke sa ido a kan fannin haƙo man fetur ranar Lahadian ta ce an samu samu ƙarin ne sakamakon daidaituwar aiki da ingancin bututun mai.

13 Jul, 2026
Sojojin Nijeriya sun kashe mai ɗaukar bidiyon ISWAP da gano wasu Larabawa masu horas da ‘yanta’adda
Sojojin sun ce kashe mai ɗaukar bidiyon ya ba su damar ƙwato na’urar daukar bidiyo ta Sony, wadda ke ɗauke da bayanai masu matuƙar muhimmanci, ciki har da bidiyon ayyukan ta’addanci da kuma kayan yaɗa farfaganda.

12 Jul, 2026
NDLEA ta kama ‘yar Afirka Ta Kudu da zargin amfani da ɗanta mai shekara 3 wajen safarar hodar iblis
Sanarwar ta ambato matar tana cewa ta yi tafiya daga Cambodia ta Doha zuwa Abuja.

12 Jul, 2026
Hare-haren saman sojin Nijeriya sun kashe gomman ‘yanta’addan Boko Haram
Samamen da aka kai a jihar Borno ya lalata wuraren ɓuya na ‘yanta’addan da raunana ikon yiwuwar sake taruwa na ƙungiyar, in ji sojin ƙasar

11 Jul, 2026
Dakarun Nijeriya sun kashe ‘yanta’adda’ fiye da 300 a Zamfara
Hukumomin sun ce an cim ma ”nasarar” ce bayan dakarun sun ƙaddamar da samame a sansanonin masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara.



