15 Jul, 2026

Nijeriya za ta jagoranci tallafin jinƙai yayin da tsarin tallafin MDD yake sauyawa, a cewar minista

Nijeriya na shirin ɗaukar babban nauyi wajen tsara tallafin jinƙai a cikin ƙasar, yayin da take kauce wa tsarin da mafi yawanci ƙungiyoyin agaji na ƙasa da ƙasa ne suke jagorantarsa.

0d08d897 1e12 4dbb a0c9 62e490314cba 1780058586840 main

15 Jul, 2026

‘Yansandan Nijeriya sun kama Adeniyi wanda ake zargi da kafa hukumar bogi

Ana sa ran Adeyemi zai fuskanci tuhume-tuhume takwas da suka shafi makirci, ƙarya da kuma bayyana kansa a matsayin shugaban hukumar bogi a fadar shugaban ƙasar.

90b4584f 58b5 409e af95 d593eee8c1b7 1784105781046

14 Jul, 2026

Nijeriya da Masar na shirin karfafa hadin gwiwa a yaki da miyagun kwayoyi

Yarjejeniyar za ta mayar da hankali kan musayar bayanan sirri, gudanar da ayyukan haɗin gwiwa da kuma horas da jami’an hukumomin yaƙi da miyagun ƙwayoyi na ƙasashen biyu.

4ce8ff20 6d87 4a39 ba23 ace4f52f3580 1784047717560

14 Jul, 2026

Matatar Dangote ta koma amfani da farashin dala don sayar da manta maimakon naira

Tun a Oktoban 2024 ne matatar ta shiga shirin sayan ɗanyen mai daga Nijeriya kan farashin naira, sannan ta sayar da tataccen mai a naira, wanda aka ci gaba da sabuntawa lokaci bayan lokacin.

a79a7799 0499 47ab 88a7 0761c153a786 1775481540383

13 Jul, 2026

‘Yanbindiga sun kashe mutane aƙalla 18 a Jihar Benue da ke tsakiyar Nijeriya, in ji mazauna yankin

‘Yanbindiga sun kashe mutane aƙalla 18 a jihar Binuwe ta arewa matso tsakiyar Nijeriya a hare-haren da suka kai a ƙarshen makon jiya, kamar yadda mazauna yankin da jami’ai suka bayyana.

84321ee4 bc29 41c7 aa7e b92b9baa934e 1776820520188 main

13 Jul, 2026

Ɗanyen man da Nijeriya ke samarwa ya kai matakin da ya fi yawa tun watan Yunin 2020

Kamfanin dillancin labaran Reuters ya ruwaito cewa ƙididdigar da hukumar da ke sa ido a kan fannin haƙo man fetur ranar Lahadian ta ce an samu samu ƙarin ne sakamakon daidaituwar aiki da ingancin bututun mai.

4c0ee0e6 f740 467b a4a5 d39a76f6d322 1777273351041

13 Jul, 2026

Sojojin Nijeriya sun kashe mai ɗaukar bidiyon ISWAP da gano wasu Larabawa masu horas da ‘yanta’adda

Sojojin sun ce kashe mai ɗaukar bidiyon ya ba su damar ƙwato na’urar daukar bidiyo ta Sony, wadda ke ɗauke da bayanai masu matuƙar muhimmanci, ciki har da bidiyon ayyukan ta’addanci da kuma kayan yaɗa farfaganda.

234d63c7 0a94 4dc7 aa45 36de5df92ff9 1783930500736

12 Jul, 2026

NDLEA ta kama ‘yar Afirka Ta Kudu da zargin amfani da ɗanta mai shekara 3 wajen safarar hodar iblis

Sanarwar ta ambato matar tana cewa ta yi tafiya daga Cambodia ta Doha zuwa Abuja.

5af02544 c65b 4631 8635 e2d32ab47558 1783869981286

12 Jul, 2026

Hare-haren saman sojin Nijeriya sun kashe gomman ‘yanta’addan Boko Haram

Samamen da aka kai a jihar Borno ya lalata wuraren ɓuya na ‘yanta’addan da raunana ikon yiwuwar sake taruwa na ƙungiyar, in ji sojin ƙasar

58920d7b 0fac 4afb 8012 ec590e041eae 1783844975711

11 Jul, 2026

Dakarun Nijeriya sun kashe ‘yanta’adda’ fiye da 300 a Zamfara

Hukumomin sun ce an cim ma ”nasarar” ce bayan dakarun sun ƙaddamar da samame a sansanonin masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara.

1c513a4f 9647 458a b0fa 93a02b95979c 1778948071711
Ana lodawa...