4 Jul, 2026

Kotu ta samu mutum biyu da laifin ta’addanci a Nijeriya

Rundunar ‘yansandan ƙasar ta ce an fara sharia’r mai alaƙa da ta’adanci ne a jihar Katsina bayan an kama mutanen a wani babban samame kan safarar makamai a watan Satumbar 2025.

2026 05 19t161446z 1 lynxmpem4i187 rtroptp 3 nigeria corruption court

3 Jul, 2026

Nijeriya ta ƙaddamar da masana’antar sarrafa lithium mafi girma a Yammacin Afirka a jihar Nassarawa

Masana’antar, wacce Kamfanin Avatar New Energy Materials ya gina, ana sa ran za ta sarrafa ma’adinan lithium zuwa kayayyaki masu daraja don amfani da su a cikin batirin motocin lantarki da sauran fasahar makamashi mai tsabta.

11faa7ad440b83c09f73664a7f51c4fe754cbfa63f743a4bd8bc45b927d687f3

3 Jul, 2026

Amurka ta janye akasarin sojojinta da ta aika Nijeriya

Kwamandan Rundunar Amurka ta Afrika (AFRICOM) ne ya sanar da batun janyewar a ranar Alhamis inda ya ce an janye dakarun ne tun bayan harin da aka kai a watan Mayu wanda ya kashe Abu-Bilal al-Minuki, mataimaki na biyu a jagorancin ƙungiyar Daesh.

c8e2d57fe11466b5dd60eb50586cc7b63e3d7b0d696de1b7bc39da03c095e011

2 Jul, 2026

Yunwa ta kai mummunan mataki da bai taɓa kai wa ba a shekaru 10 a Arewacin Nijeriya – WFP

Rikicin yana ƙara muni a lokacin damina, inda iyalai ke rasa abinci a rumbunansu kafin lokacin girbi.

2025 11 25t050547z 1 lynxmpelao052 rtroptp 3 nigeria hunger

2 Jul, 2026

Sojojin Nijeriya sun kashe ’yanta’adda 662, sun ceto 951 da aka sace cikin watanni uku

Hedkwatar Tsaron Nijeriyar ta ce dakarunta sun kashe ’yanta’adda 662 da sauran gungun masu laifi, sun kama mutane 1,084 da ake zargi, kuma sun ceto mutane 951 da aka yi garkuwa da su a faɗin ƙasar a  zango na biyu na shekarar 2026.

a9466900cad616afbbdda2d9b8f2cdbd15fef13bd5adb0467be32a999ac3a931

1 Jul, 2026

CBN ya soke lasisin ƙananan bankuna na Microfinance 46 saboda rashin cika ƙa’idoji

CBN ya ce wannan mataki zai taimaka wajen tsaftace tsarin microfinance a Nijeriya tare da ƙarfafa bankunan da ke aiki bisa ƙa’ida da ƙarfi.

16918387 6 0 760 428

1 Jul, 2026

Nijeriya ta yi alƙawarin tallafa wa ‘yan ƙasar 271 da suka dawo daga Afirka ta Kudu

Ministan Harkokin Jinƙai da Rage Talauci, Dakta Bernard Doro ya ce gwamnati na ci gaba da jajircewa wajen kare mutunci da walwalar ‘yan Nijeriya a duk inda suke.

cfa9680cc7998bc52ee277ad4b444b489c7ed84f483a5c4be89be6f6bdba5db1

30 Jun, 2026

Gwamnatin Nijeriya ta karɓi ‘yan ƙasar 269 da aka sake mayarwa gida daga Afirka ta Kudu

Gidan taladijin ɗin ya ambato wata sanarwar daga ma’aikatar na cewa ambassada Ali-Gombe ya miƙa saƙon gaisuwar Shugaba Tinubu yana mai tabbatar da cewa gwamnati ta duƙufa ga kare ‘yan Nijeriya a ketare.

fde00c19c0deb8628d7f55b8e3e0e07621d790463686745cb6a757e855035320

30 Jun, 2026

Jam’iyyar adawa ta NDC a Nijeriya ta ɗaukaka ƙara kan hukuncin kotu game da rijistarta

Wannan na zuwa ne ‘yan kwanaki bayan wata babbar kotun tarayya a birnin Lokoja ta jihar Kogi, ta jingine hukuncin da ta yanke daga farko da ya bai wa hukumar zaɓe (INEC) umarnin yi wa NDC rijista a matsayin jam’iyyar siyasa.

4a6131ff6811754058898357b87befc9457098bf3584f19cb9980be0589e716c

29 Jun, 2026

‘Yanta’addan Boko Haram sun kai hari makaranta sun kashe malami tare da sace dalibai a Jihar Borno

Sun yi ta buɗe wuta , inda suka kashe malami ɗaya da kuma ji wa wasu mutane ciwo kafin su yi garkuwa da wasu ɗalibai da ba a san adadinsu ba

nigeria protest 86564
Ana lodawa...