3 Feb, 2026

DSS Ta Gurfanar da Abubakar Malami da Ɗansa Kan Zargin Tallafa wa Ta’addanci

DSS ta gurfanar da tsohon Antoni Janar Abubakar Malami da ɗansa kan tuhume-tuhume biyar da suka shafi tallafa wa ta’addanci da mallakar makamai ba bisa ƙa’ida ba.

WhatsApp Image 2026 02 03 at 2.48.41 PM 1 644x362 1

3 Feb, 2026

Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tilasta Ka’idojin Ajiye Magungunan Ceto Rai Bayan Mutuwar Mawakiya

Majalisar Dattawa ta bukaci a tilasta ka’idojin ajiye magungunan ceto rai a asibitoci bayan mutuwar mawakiya Ifunanya Nwangene ta fallasa gibin shirin gaggawa.

Ifunanya Nwangene Senate e1770146476507

2 Feb, 2026

An Gurfanar da Mutum Tara Bisa Zargin Kisan Kimanin Mutane 150 a Yelwata, Jihar Benue

Kotun Tarayya ta tsare mutum tara bisa zargin tsara da aiwatar da harin Yelwata da ya kashe kusan mutane 150 a Benue a 2025.

1751979460219 vi7irj bba3657192e3014faec82350831bf7816dd6eeaa3f92b67116f50b4db2fecd71

2 Feb, 2026

Masu Ibada da Aka Yi Zaton An Sace a Kurmin Wali Sun Fara Komawa Gida

Masu ibada da aka yi zaton an sace a Kurmin Wali sun fara komawa gida bayan an gano cewa da dama sun tsere, yayin da ake ci gaba da neman waɗanda har yanzu ke hannun masu garkuwa.

2026 01 20t171021z 176771920 rc2y4japm80s rtrmadp 3 nigeria security

1 Feb, 2026

Sojojin Nijeriya sun kashe wani babban kwamandan Boko Haram, Abu Khalid a Sambisa

Abu Khalid, wanda shi ne mataimakin shugaban Boko Haram na biyu a Dajin Sambisa, an kashe shi tare da wasu ’yan ta’adda 10 yayin wani farmaki da aka kai da dare a Jihar Borno.

ae6b7064f29be4bdd56937881ec3dca6c8d5f85b1e126966909028a4e7eeaf46

31 Jan, 2026

Sojojin Nijeriya sun kashe wani babban kwamandan ISWAP a arewa maso gabas

A cikin wata sanarwar manema labarai, jami’an watsa labarai na rundundar, Laftanar Kanar Sani Uba, ya ce bayanan sirri sun tabbatar da kisan Julaibib, wani babban kwamandan ISWAP da ke aiki a yankin Gujba na abin da ake kira Timbuktu Triangle.

7c6741e2ab3d5d822d8caa73a1dc2f865f71a1437b193cbeca022f25adfa08c8 main

29 Jan, 2026

Nijeriya da Saudiyya sun sanya hannu kan yarjejeniyar ɗaukar ma’aikata a karon farko

Yarjejeniyar na nuna da wani sauyi mai muhimmanci a yadda ma’aikatan Nijeriya ke shiga cikin tattalin arzikin yankin Gulf, daga tsarin hijira na yau da kullun zuwa tsarin da gwamnati ke goyon baya.

9e40cf1c5ce22b8f486ef0459b80a741a057138a88504c5618fcd578ebce5988

29 Jan, 2026

Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da cewa nan ba da jimawa ba za ta warware rikicin Masarauta

Waiya ya jaddada cewa gwamnati na daukar matakai na gaske don dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali a cikin jihar.

kano main

29 Jan, 2026

‘Yansandan Nijeriya sun ƙwato kwamfuta 400, sun kama ɓarayin airtime na Naira biliyan 7.7

Jami’an ‘yansanda a Nijeriya sun kama mutane shida da ake zargi da kutse a kamfanonin sadarwa a Nijeriya da suka yi shirin satar airtime na Naira biliyan 7.7.

ebf4c1cfb4c877335db0ee545fa07ffc9fe051440e374036681a6faa2a56caed

28 Jan, 2026

Gwamnatin Jihar Borno ta karɓi ‘yan-gudun-hijirar Nijeriya 300 da suka dawo gida daga Kamaru

‘Yan-gudun-hijirar da suka dawo sun isa garin Pulka ta wata tsararriyar hanya da aka bi, wanda ke nuna wani gagarumin ci gaba da aka samu a ƙoƙarin gwamnatin jihar na sake dawo da ‘yan-gudun-hijira gida na tsawon lokaci.

4e1885ee7889b43cdb088401d437753cdcf18a05d5120ac7f7c679accc6bc8ff
Ana lodawa...