Tinubu Ya Ƙaddamar da Tsarin Tattalin Arzikin Halal don Faɗaɗa Arzikin Nijeriya

Tinubu ya ƙaddamar da tsarin tattalin arzikin halal domin faɗaɗa arzikin Nijeriya da jawo damar kasuwanci a duniya.
6 Feb, 2026
Kotu ta umurci Birtaniya ta biya fam miliyan 420 diyyar kisan masu haƙar kwal 21 a Enugu

Babbar Kotun Tarayya da ke Enugu ta umurci Gwamnatin Birtaniya ta biya fam miliyan 420 ga iyalan masu haƙar kwal 21 da aka kashe a Iva Valley Coal Mine a shekarar 1949, tare da neman gafara a hukumance.
6 Feb, 2026
NCC Ta Gargaɗi Masu Gini Kan Lalata Layukan Sadarwa na Ƙarƙashin Ƙasa a Nijeriya

Hukumar NCC tare da NSCDC sun gargadi masu aikin gini da hanyoyi cewa lalata layukan fibre-optic laifi ne da zai iya kai su gaban kotu.
5 Feb, 2026
Benin da AU Sun Yi Allah Wadai da Harin Ta’addanci a Nijeriya, Sun Mika Ta’aziyya

Jamhuriyar Benin da Tarayyar Afirka sun nuna ta’aziyya tare da yin Allah wadai da harin ta’addanci a Nijeriya da ya yi sanadin mutuwar aƙalla mutum 170.
5 Feb, 2026

Tinubu Ya Ba da Umarnin Tura Bataliyar Soji Kaiama Bayan Kisan Mutum Fiye da 160 a Kwara

Mummunan harin ta’addanci ya kashe fiye da mutum 160 a Jihar Kwara ta Nijeriya

Rundunar sojin Amurka tabbatar da tura ‘wata ƙaramar tawaga’ Nijeriya

‘Yan fashin daji sun kashe mutum 30 a hare-haren da suka kai a Katsina da Kwara

Kotu Ta Tuhumi Tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami Da Laifin Ta’addanci
3 Feb, 2026
DSS Ta Gurfanar da Abubakar Malami da Ɗansa Kan Zargin Tallafa wa Ta’addanci
DSS ta gurfanar da tsohon Antoni Janar Abubakar Malami da ɗansa kan tuhume-tuhume biyar da suka shafi tallafa wa ta’addanci da mallakar makamai ba bisa ƙa’ida ba.

3 Feb, 2026
Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tilasta Ka’idojin Ajiye Magungunan Ceto Rai Bayan Mutuwar Mawakiya
Majalisar Dattawa ta bukaci a tilasta ka’idojin ajiye magungunan ceto rai a asibitoci bayan mutuwar mawakiya Ifunanya Nwangene ta fallasa gibin shirin gaggawa.

2 Feb, 2026
An Gurfanar da Mutum Tara Bisa Zargin Kisan Kimanin Mutane 150 a Yelwata, Jihar Benue
Kotun Tarayya ta tsare mutum tara bisa zargin tsara da aiwatar da harin Yelwata da ya kashe kusan mutane 150 a Benue a 2025.

2 Feb, 2026
Masu Ibada da Aka Yi Zaton An Sace a Kurmin Wali Sun Fara Komawa Gida
Masu ibada da aka yi zaton an sace a Kurmin Wali sun fara komawa gida bayan an gano cewa da dama sun tsere, yayin da ake ci gaba da neman waɗanda har yanzu ke hannun masu garkuwa.

1 Feb, 2026
Sojojin Nijeriya sun kashe wani babban kwamandan Boko Haram, Abu Khalid a Sambisa
Abu Khalid, wanda shi ne mataimakin shugaban Boko Haram na biyu a Dajin Sambisa, an kashe shi tare da wasu ’yan ta’adda 10 yayin wani farmaki da aka kai da dare a Jihar Borno.

31 Jan, 2026
Sojojin Nijeriya sun kashe wani babban kwamandan ISWAP a arewa maso gabas
A cikin wata sanarwar manema labarai, jami’an watsa labarai na rundundar, Laftanar Kanar Sani Uba, ya ce bayanan sirri sun tabbatar da kisan Julaibib, wani babban kwamandan ISWAP da ke aiki a yankin Gujba na abin da ake kira Timbuktu Triangle.

29 Jan, 2026
Nijeriya da Saudiyya sun sanya hannu kan yarjejeniyar ɗaukar ma’aikata a karon farko
Yarjejeniyar na nuna da wani sauyi mai muhimmanci a yadda ma’aikatan Nijeriya ke shiga cikin tattalin arzikin yankin Gulf, daga tsarin hijira na yau da kullun zuwa tsarin da gwamnati ke goyon baya.

29 Jan, 2026
Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da cewa nan ba da jimawa ba za ta warware rikicin Masarauta
Waiya ya jaddada cewa gwamnati na daukar matakai na gaske don dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali a cikin jihar.

29 Jan, 2026
‘Yansandan Nijeriya sun ƙwato kwamfuta 400, sun kama ɓarayin airtime na Naira biliyan 7.7
Jami’an ‘yansanda a Nijeriya sun kama mutane shida da ake zargi da kutse a kamfanonin sadarwa a Nijeriya da suka yi shirin satar airtime na Naira biliyan 7.7.

28 Jan, 2026
Gwamnatin Jihar Borno ta karɓi ‘yan-gudun-hijirar Nijeriya 300 da suka dawo gida daga Kamaru
‘Yan-gudun-hijirar da suka dawo sun isa garin Pulka ta wata tsararriyar hanya da aka bi, wanda ke nuna wani gagarumin ci gaba da aka samu a ƙoƙarin gwamnatin jihar na sake dawo da ‘yan-gudun-hijira gida na tsawon lokaci.



