Wike Ya Yi Barazanar Bayyana Yarjejeniyarsa Da Gwamna Fubara Idan Bai Fito Da Ita Ba

Nyesom Wike ya gargadi Gwamna Fubara da ya bayyana yarjejeniyar siyasa da suka yi a gaban Shugaba Tinubu, in ba haka ba shi kansa zai fallasa ta, yana mai jan kunnen ’yan siyasa daga waje su guji tsoma baki a siyasar Rivers.
31 Dec, 2025
NNPP Ta Soke Dakatarwar Shugaban Jam’iyyar Kano, Ta Ce Ba Ta Da Inganci

Kwamitin Gudanarwa na Ƙasa (NWC) na NNPP ya bayyana dakatarwar Shugaban jam’iyyar Kano, Hashimu Dungurawa, a matsayin haramtacciya, mara inganci kuma ba ta da wani tasiri a doka.
31 Dec, 2025
“ADC Kaɗai Zai Iya Ceto Najeriya” — Atiku Abubakar

Atiku Abubakar ya ce ADC ita ce jam’iyyar da za ta iya ceto Najeriya daga matsalolin tattalin arziki da tsaro, yana mai tabbatar da cewa ya gwada sauran jam’iyyu amma ba su samar da mafita ba.
30 Dec, 2025
Atiku Ya Nemi A Sake Zartar da Sabbin Dokokin Haraji Daga Farko

Atiku ya ce sabbin dokokin haraji ba za su iya aiki ba saboda bambanci a gazette, yana kira a sake gabatar da su daga farko tare da sabon amincewa da sa hannu na shugaban ƙasa.
30 Dec, 2025

Rikici Ya Kunno Kai a NNPP: Magoya Bayan Kwankwaso da Gwamna Abba Sun Rarrabu Kan Batun Sauya Sheka

China Ta Kaddamar da Manyan Atisayen Yaƙi a Kusa da Taiwan

Trump da Netanyahu Sun Gana a Florida Kan Mataki na Gaba a Shirin Zaman Lafiya na Gaza

Rasha Ta Zargi Ukraine da Yunƙurin Kai Hari Kan Gidan Putin

Ana Zargin Gwamna Abba Na Shirin Sauya Sheka Zuwa APC — Shin Kwankwaso Ne Ke Tura Shi Ko Shi Kansa Ne?
28 Dec, 2025
Eritrea Ta Buƙaci Kwamitin Tsaron MDD Ya Yi Martani Kan Amincewar Isra’ila ga Somaliland
Eritrea ta nemi Kwamitin Tsaron MDD ya dauki mataki kan amincewar Isra’ila ga Somaliland, tana gargadin cewa hakan na iya haddasa hargitsi a yankin da ma duniya baki ɗaya.

27 Dec, 2025
Jirgin Sojin Sama C-130 da Aka Tsare a Burkina Faso Ya Isa Portugal domin Gyara
Jirgin saman sojin Nijeriya kirar C-130 da aka tsare a Burkina Faso sakamakon matsalar na’ura ya isa Portugal cikin aminci domin a yi masa gyara bayan warware matsalar diflomasiyya.

26 Dec, 2025
Isra’ila ta zama ƙasa ta farko da ta amince da Somaliland a matsayin ƙasa mai cin gashin kanta
Isra’ila ta zama ƙasa ta farko da ta amince da Somaliland a matsayin ƙasa mai cin gashin kanta, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce a yankin Kahon Afirka.

24 Dec, 2025
Cambodia da Thailand sun shiga tattaunawar sasanta rikicin iyaka
Cambodia da Thailand sun fara tattaunawa ta kwanaki huɗu domin sasanta rikicin iyaka da ya sake ɓarkewa a farkon watan Disamba.

23 Dec, 2025
Sojojin Isra’ila ba za su fice gaba ɗaya daga Gaza ba – Israel Katz
Isra’ila ta jaddada cewa ba za ta janye sojojinta gaba ɗaya daga Gaza ba, lamarin da ke barazana ga ƙoƙarin samar da zaman lafiya a yankin.

23 Dec, 2025
Ƙasashen Kawancen Sahel Sun Buɗe Tashar Watsa Labarai ta AES a Bamako
Kawancen Kasashen Sahel (AES) da ya hada da Burkina Faso, Mali da Nijar sun samar da kafar watsa labarai tare da duba irin cigaban da kawancen ya samu a yayinda ake ci gaba da hadin kai a fannin samar da tsaro.

23 Dec, 2025
Amurka Ta Dakatar da Ba ‘Yan Nijeriya Biza Daga Janairu 2026
Sanarwar ta bayyana cewa an dakatar da nau’ikan biza da suka haɗa da B-1/B-2 (na kasuwanci da yawon shakatawa), F, M, J (na ɗalibai da musayar maziyarta), da kuma bizar ‘yan gudun hijira. Nijeriya na cikin ƙasashe 19 da wannan mataki ya shafa, ciki har da Angola, Cuba, Venezuela, Senegal da wasu ƙasashe.
Sai dai gwamnatin Amurka ta ware wasu rukuni daga wannan mataki, ciki har da masu fasfon wata ƙasa daban, mazauna na dindindin bisa ƙa’ida, mahalarta wasanni na kasa da kasa, da kuma wasu rukunin ‘yan tsiraru daga Iran.

22 Dec, 2025
Trump ya sauke Jakadan Amurka a Nijeriya da na wasu ƙasashe 29 a duniya
Gwamnatin Trump ta sauke Jakadan Amurka a Nijeriya da na wasu ƙasashe 29 a duniya a wani bangare na aiwatar da manufofin “America First” da sake fasalin wakilcin diflomasiyya.

20 Dec, 2025
An tara dala miliyan 150 domin sake gina Aleppo da yaƙi ya lalata
An samu alkawarin dala miliyan 150 domin sake gina Aleppo da yaƙi ya lalata, ta hanyar gangamin tara kuɗaɗe na kwanaki uku. Sai dai ci gaba da rikici da hare-hare na barazana ga ƙoƙarin farfado da birnin.

20 Dec, 2025
Tinubu Ya Yi Barazanar Umarni na Musamman da Cire Kuɗi daga FAAC Don Tabbatar da ’Yancin Kananan Hukumomi.
A ranar 11 ga Yuli, 2024, Kotun Koli ta yanke hukunci a goyon bayan ƙarar da Gwamnatin Tarayya ta shigar, wadda ke neman tabbatar da ’yancin kuɗaɗen kananan hukumomi.


