28 Dec, 2025

Eritrea Ta Buƙaci Kwamitin Tsaron MDD Ya Yi Martani Kan Amincewar Isra’ila ga Somaliland

Eritrea ta nemi Kwamitin Tsaron MDD ya dauki mataki kan amincewar Isra’ila ga Somaliland, tana gargadin cewa hakan na iya haddasa hargitsi a yankin da ma duniya baki ɗaya.

guelleh main

27 Dec, 2025

Jirgin Sojin Sama C-130 da Aka Tsare a Burkina Faso Ya Isa Portugal domin Gyara

Jirgin saman sojin Nijeriya kirar C-130 da aka tsare a Burkina Faso sakamakon matsalar na’ura ya isa Portugal cikin aminci domin a yi masa gyara bayan warware matsalar diflomasiyya.

d450f7f594d7fed2cd509106f5f46554a91d350fe362ce0638b2d1d5d38cbb02

26 Dec, 2025

Isra’ila ta zama ƙasa ta farko da ta amince da Somaliland a matsayin ƙasa mai cin gashin kanta

Isra’ila ta zama ƙasa ta farko da ta amince da Somaliland a matsayin ƙasa mai cin gashin kanta, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce a yankin Kahon Afirka.

images

24 Dec, 2025

Cambodia da Thailand sun shiga tattaunawar sasanta rikicin iyaka

Cambodia da Thailand sun fara tattaunawa ta kwanaki huɗu domin sasanta rikicin iyaka da ya sake ɓarkewa a farkon watan Disamba.

download 6 e1766607839373

23 Dec, 2025

Sojojin Isra’ila ba za su fice gaba ɗaya daga Gaza ba – Israel Katz

Isra’ila ta jaddada cewa ba za ta janye sojojinta gaba ɗaya daga Gaza ba, lamarin da ke barazana ga ƙoƙarin samar da zaman lafiya a yankin.

download 3 e1766518093638

23 Dec, 2025

Ƙasashen Kawancen Sahel Sun Buɗe Tashar Watsa Labarai ta AES a Bamako

Kawancen Kasashen Sahel (AES) da ya hada da Burkina Faso, Mali da Nijar sun samar da kafar watsa labarai tare da duba irin cigaban da kawancen ya samu a yayinda ake ci gaba da hadin kai a fannin samar da tsaro.

9b113774e76b699b8acfb36454dd5af82719fec3aba72bb6587fcc5d97aff721

23 Dec, 2025

Amurka Ta Dakatar da Ba ‘Yan Nijeriya Biza Daga Janairu 2026

Sanarwar ta bayyana cewa an dakatar da nau’ikan biza da suka haɗa da B-1/B-2 (na kasuwanci da yawon shakatawa), F, M, J (na ɗalibai da musayar maziyarta), da kuma bizar ‘yan gudun hijira. Nijeriya na cikin ƙasashe 19 da wannan mataki ya shafa, ciki har da Angola, Cuba, Venezuela, Senegal da wasu ƙasashe.

Sai dai gwamnatin Amurka ta ware wasu rukuni daga wannan mataki, ciki har da masu fasfon wata ƙasa daban, mazauna na dindindin bisa ƙa’ida, mahalarta wasanni na kasa da kasa, da kuma wasu rukunin ‘yan tsiraru daga Iran.

055fb5f7d1dbb021798ed59b6af54a6dae8ca19b34ab0bb3a9effc3e6af89ef9

22 Dec, 2025

Trump ya sauke Jakadan Amurka a Nijeriya da na wasu ƙasashe 29 a duniya

Gwamnatin Trump ta sauke Jakadan Amurka a Nijeriya da na wasu ƙasashe 29 a duniya a wani bangare na aiwatar da manufofin “America First” da sake fasalin wakilcin diflomasiyya.

e6916a635c8fa9789acc8b041d08a8d4efd01bd2ba80bd3fc53450e671c7be03

20 Dec, 2025

An tara dala miliyan 150 domin sake gina Aleppo da yaƙi ya lalata

An samu alkawarin dala miliyan 150 domin sake gina Aleppo da yaƙi ya lalata, ta hanyar gangamin tara kuɗaɗe na kwanaki uku. Sai dai ci gaba da rikici da hare-hare na barazana ga ƙoƙarin farfado da birnin.

licensed image

20 Dec, 2025

Tinubu Ya Yi Barazanar Umarni na Musamman da Cire Kuɗi daga FAAC Don Tabbatar da ’Yancin Kananan Hukumomi.

A ranar 11 ga Yuli, 2024, Kotun Koli ta yanke hukunci a goyon bayan ƙarar da Gwamnatin Tarayya ta shigar, wadda ke neman tabbatar da ’yancin kuɗaɗen kananan hukumomi.

542288823 18024820385724312 4398804631470067976 n.jpg
Ana lodawa...