3 Dec, 2025

Yaki ya kara kamari tsakanin dakarun gwamnati da RSF a yankin tsakiyar kudu na Sudan

Rikicin ya nuna babu alamar sassauci a tsakanin bangarorin biyu, lamarin da ke kara dagula al’amuran tsaro da jin ƙai ga fararen hula.

cdbf4a6d 15a3 40b6 8c69 027e5b157ea4.jpg

3 Dec, 2025

Shin Matsin Lambar Amurka Na Iya Zama Dalilin Tsananta Rashin Tsaro a Najeriya?

Masu sharhi na ganin cewa irin waɗannan hare-hare na kara nuna yadda rashin tsaro ke ta’azzara, lamarin da ya sa ake tambayar ko akwai tasirin matsin lambar siyasa daga ƙasashen waje a cikin lamarin.

89fa1738 5d9b 4698 90bd ee39438f12fa.jpg e1764769608837

3 Dec, 2025

Shugaban Nijar Tiani ya karɓi shugaban Bilma bayan ya yi watanni 16 a hannun masu garkuwa da mutane

Kamfanin dillancin labaran Jamhuriyar Nijar, ANP, ya ruwaito cewa shugaban ƙasar ya gana da shugabna ƙaramar hukumar ne ranar Talata.

5a40711afe41d9ec4aa05354e1bf1d95f815ebd0892fc2bdb1a2e3e91ad97ae2 main 1

3 Dec, 2025

Masu nazari: Kisan ƙabilancin da Isra’ila ke yi a Gaza bai tsaya ba duk da tsagaita wuta.

Masu nazari da wata ƙungiyar kare haƙƙin ɗan-adam sun ce kisan ƙabilancin da Isra’ila ke yi a Gaza bai tsaya ba duk da tsagaita wuta.

13528820 1763903520 e1764709794894

2 Dec, 2025

Putin ya yi gargadi: “Idan Turai na so yaƙi, muna shirye”

Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce a ranar Talata cewa Rasha “ta shirya” yaƙi idan Turai ta nemi hakan.

BC7ZJLLJO5LUXEDF55YEBUH5HE scaled e1764701097898

2 Dec, 2025

Hare-hare Sun Hana Guinea-Bissau Kammala Zaɓen Shugaban Ƙasa

Ba za a iya ci gaba da zaɓen Guinea-Bissau ba saboda hare-haren da suka lalata bayanan zaɓe da kuma karɓar mulkin soji da ta katse tsarin mulki.

c gettyimages 2248096641 e1764700118146

2 Dec, 2025

Netanyahu Ya Nemi Afuwa a Shari’ar Zargin Cin Hanci da Rashawa

Netanyahu na neman afuwa domin kauce wa rikicewar siyasa, amma adawa na ganin hakan yunƙuri ne na guje wa hukunci ba tare da ya ɗauki alhakin abin da ake zarginsa da shi ba.

gettyimages 2240957604 e1764697723833

2 Dec, 2025

Majalisar Dattawa Ta Sauya Shugabanci a Manyan Kwamitoci na Tsaro

Sauye-sauyen sun yi nufin ƙara ƙarfin Majalisar Dattawa wajen tunkarar batutuwan tsaro a duk faɗin ƙasa.

508132eb 8a2b 402d a935 9f70741039e5.jpg e1764694875536

2 Dec, 2025

Majalisar Dokokin Amurka Za Ta Tattauna Tsaro a Nijeriya

Taron ya nufi duba matsalar tsaro da ‘yancin addini a Nijeriya tare da ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro tsakanin Amurka da Nijeriya.

391473b6b0068f603dff91c8ce69d438186fc773567a522051d68970bf20b87e e1764690223419

2 Dec, 2025

An daƙile harin RSF kan West Kordofan: Rundunar Sojin Sudan

Rundunar sojin Sudan ta zargi RSF da kai hare-hare kullum kan Babnousa, wani birnin da aka yi wa ƙawanya na tsawon shekara biyu.

2025 11 22t143711z 48757478 rc2j1iam88h6 rtrmadp 3 sudan politics chad
Ana lodawa...