Ghana ta nemi Amurka ta tasa ƙeyar tsohon Ministan Kuɗi Ken Ofori-Atta domin fuskantar tuhuma

Gwamnatin Ghana ta miƙa buƙata ga Amurka domin tasa ƙeyar tsohon Ministan Kuɗi Ken Ofori-Atta da mataimakinsa bisa zargin cin hanci. Yanzu dai hukuncin ko za a miƙo su ya rage a hannun hukumomin shari’a na Amurka.
19 Dec, 2025
Ƙasashen AES sun buɗe bankin zuba jari domin bunƙasa tattalin arziki da manyan ayyukan more rayuwa

Burkina Faso, Nijar da Mali sun ƙaddamar da bankin zuba jari na AES tare da jarin farko na dala miliyan 895 domin tallafa wa manyan ayyukan more rayuwa da ci-gaban tattalin arziki. Matakin ya nuna ƙoƙarin ƙasashen Sahel na ƙarfafa haɗin kai da dogaro da kai a fannin tattalin arziki.
19 Dec, 2025
Dalilan da yasa Amurka ta haramta wa ƴan Najeriya da ƴan Nijar shiga ƙasar

Wannan matakin na Amurka yana nuni da muhimmancin tsaro da haɗin kai tsakanin ƙasashen duniya wajen magance matsalolin ta’addanci da kuma inganta tsare-tsaren baƙi da tantancewar su kafin shiga ƙasashen waje.
17 Dec, 2025
Ganduje Ya Janye Shirin Kafa Rundunar Hisba Fisabilillah a Kano

Tsohon gwamnar ya janye ƙudirin kafa rundunar Hisba Fisabilillah a Kano bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki, sakamakon martanin jama’a da damuwar da lamarin ya haifar.
16 Dec, 2025

An Dakile Yunkurin Juyin Mulki a Benin, Zaman Lafiya Yana Komawa

Wanene Moussa Tchangari — ɗan gwagwarmayar da ake ta kira a sako shi a Jamhuriyar Nijar.

Kudancin Afirka ta ɗauki “hutu” daga G20 a zamanin Trump

Ziyarar Putin zuwa India yayin ƙoƙarin kawo zaman lafiya a Ukraine

Amurka, Rasha da China na ƙara matsa lamba domin kawo ƙarshen yaƙin Ukraine
3 Dec, 2025
Yaki ya kara kamari tsakanin dakarun gwamnati da RSF a yankin tsakiyar kudu na Sudan
Rikicin ya nuna babu alamar sassauci a tsakanin bangarorin biyu, lamarin da ke kara dagula al’amuran tsaro da jin ƙai ga fararen hula.

3 Dec, 2025
Shin Matsin Lambar Amurka Na Iya Zama Dalilin Tsananta Rashin Tsaro a Najeriya?
Masu sharhi na ganin cewa irin waɗannan hare-hare na kara nuna yadda rashin tsaro ke ta’azzara, lamarin da ya sa ake tambayar ko akwai tasirin matsin lambar siyasa daga ƙasashen waje a cikin lamarin.

3 Dec, 2025
Shugaban Nijar Tiani ya karɓi shugaban Bilma bayan ya yi watanni 16 a hannun masu garkuwa da mutane
Kamfanin dillancin labaran Jamhuriyar Nijar, ANP, ya ruwaito cewa shugaban ƙasar ya gana da shugabna ƙaramar hukumar ne ranar Talata.

3 Dec, 2025
Masu nazari: Kisan ƙabilancin da Isra’ila ke yi a Gaza bai tsaya ba duk da tsagaita wuta.
Masu nazari da wata ƙungiyar kare haƙƙin ɗan-adam sun ce kisan ƙabilancin da Isra’ila ke yi a Gaza bai tsaya ba duk da tsagaita wuta.

2 Dec, 2025
Putin ya yi gargadi: “Idan Turai na so yaƙi, muna shirye”
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce a ranar Talata cewa Rasha “ta shirya” yaƙi idan Turai ta nemi hakan.

2 Dec, 2025
Hare-hare Sun Hana Guinea-Bissau Kammala Zaɓen Shugaban Ƙasa
Ba za a iya ci gaba da zaɓen Guinea-Bissau ba saboda hare-haren da suka lalata bayanan zaɓe da kuma karɓar mulkin soji da ta katse tsarin mulki.

2 Dec, 2025
Netanyahu Ya Nemi Afuwa a Shari’ar Zargin Cin Hanci da Rashawa
Netanyahu na neman afuwa domin kauce wa rikicewar siyasa, amma adawa na ganin hakan yunƙuri ne na guje wa hukunci ba tare da ya ɗauki alhakin abin da ake zarginsa da shi ba.

2 Dec, 2025
Majalisar Dattawa Ta Sauya Shugabanci a Manyan Kwamitoci na Tsaro
Sauye-sauyen sun yi nufin ƙara ƙarfin Majalisar Dattawa wajen tunkarar batutuwan tsaro a duk faɗin ƙasa.

2 Dec, 2025
Majalisar Dokokin Amurka Za Ta Tattauna Tsaro a Nijeriya
Taron ya nufi duba matsalar tsaro da ‘yancin addini a Nijeriya tare da ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro tsakanin Amurka da Nijeriya.

2 Dec, 2025
An daƙile harin RSF kan West Kordofan: Rundunar Sojin Sudan
Rundunar sojin Sudan ta zargi RSF da kai hare-hare kullum kan Babnousa, wani birnin da aka yi wa ƙawanya na tsawon shekara biyu.


