Turkiyya na ƙara ƙoƙarin ganin an samar da Libya ‘mai haɗin kai kuma dunƙulalliya’

Turkiyya na goyon bayan kokarin sulhu a Libya da ke da manufar dabbaka hadin kai da ‘yaacin mulkin kasar.
20 Aug, 2025
Erdogan ya wallafa saƙonsa na farko a sabon dandalin sada zumunta na Turkiyya ‘NEXT Sosyal’

Saƙon farko da Erdogan ya wallafa ya zo ne a yayin da sabon dandalin na Turkiyya ‘NEXT Sosyal,’ ya samu mutane fiye da miliyan ɗaya da ke amfani da shi kana ya samu matsayi na gaba-gaba a jerin jadawalin manhajoji da ake da su na wayar hannu.
19 Aug, 2025
Matar Shugaban Turkiyya Emine Erdogan ta shiga dandalin sada zumunta na ƙasar, NEXT Sosyal

Matar Shugaban Ƙasar Recep Tayyip Erdoğan Emine Erdoğan ta wallafa saƙon farko a shafinta na NSosyal.
19 Aug, 2025
Erdogan ya yi jimamin cika shekaru 26 da aukuwar girgizar ƙasar Marmara

Shugaban Turkiyya Erdogan ya yi addu’a ga mutanen da suka rasu sakamakon girgizar ƙasar Marmara ta shekarar 1999, mai ƙarfin maki 7.4, tare da sake miƙa ta’aziyyarsa.
18 Aug, 2025

Jam’iyyar AK mai mulki ta Turkiyya ta yi bikin cika shekaru 24 na jagorancin siyasa da nasara

Turkiyya ta ɗora wa Isra’ila laifin rikicin Sweida, ta yi kira ga samar da makoma mai adalci a Syria

Matar Shugaban Turkiyya ta tarbi Matar Shugaban Georgia ta samu goyon baya a shirin Kyautata Muhalli

Turkiyya, Masar sun haɗa kai don magance rikicin yankinsu, sun yi watsi da shirin sake mamaye Gaza

Dubban mutane sun yi gangami a Istanbul don adawa da kisan kiyashin Isra’ila da yunwatar da Gaza
8 Aug, 2025
Ministan Wajen Turkiyya Fidan zai ziyarci Masar yayin da dangantakarsu ke ƙara ƙarfi kan batun yanki
Wannan ziyarar ta zo a lokacin da aka sake samu ingantacciyar tattaunawa tsakanin Ankara da Alƙahira, inda matsalar Gaza ta zama babbar tushen tattaunawansu.

8 Aug, 2025
Erdogan ya yaba wa Senegal kan goyon bayan Falasɗinu, ya soki manufofin Yamma kan Afirka
Firaminista Ousmane Sonko na Senegal ya yaba wa Turkiyya kan cigaba da tallafa wa Afirka, inda ya bayyana Turkiyya a matsayin ƙasa mai nuna ‘yar’uwantaka da kere muradun Senegal.

7 Aug, 2025
Babu ja da baya a dukkan matakan tabbatar da Turkiyya marar ta’adanci: Erdogan
Da zarar an cim ma manufar tabbatar da kasa da yanki marasa ta’addanci, za a bude sabon shafi ga kasar, in ji Shugaban Ƙasar Turkiyya.

5 Aug, 2025
Ankara ta kafa Hukumar Majalisar Dokoki don samar ‘Turkiyya mara ta’addanci’ a wani lamari na tarihi
Majalisar Wakilan Turkiyya ta ƙaddamar da wata hukumar mai muhimmanci da nufin kawo ƙarshen ta’addanci da kuma haɗin kan kasa, inda za ta mayar da hankali kan yin komai a fayyace da haɗin kai da samar da zaman lafiya mai ɗorewa.

2 Aug, 2025
Turkiyya ta fara shigar da iskar gas cikin Syria
Ministan Makamashi na Turkiyya Alparslan Bayraktar ya bayyana cewa ana sa ran Turkiyya za ta rinƙa fitar da kimanin cubic meter biliyan biyu ta gas zuwa Syria, inda ake sa ran wannan gas ɗin zai samar da wutar lantarki ga gidaje miliyan biyar.

30 Jul, 2025
Turkiyya ta yi kira ga duniya da a ɗauki mataki kan Isra’ila saboda yadda take dagula lamura
A wajen babban taron na tsaro, Turkiyya ta yi gagaɗi kan sababbin rikce-rikicen da ke addabar Gabas ta Tsakiya saboda abubuwan da Isra’ila ke yi, ta kuma zayyana matakai don cim ma zaman lafiya mai dogon zango a yankin da haɗin kan ƙasa.

29 Jul, 2025
Wani sabon littafi yaba wa Erdogan na Turkiyya a matsayin a ‘Jajirtaccen Duniyar Musulunci’
Furqan Hameed, mawallafin littafin, ya bayyana Shugaban Turkiyya Erdogan a matsayin “fitaccen shugaba” wanda shugabancinsa ya yi muhimmin tasiri a Turkiyya da faɗin duniya Musulmi.

26 Jul, 2025
Turkiyya ta ƙulla yarjejeniya da Indonesiya domin kai mata jiragen yaƙin KAAN 48
An kammala wannan yarjejeniya ne a lokacin bikin baje-kolin masana’antar tsaro ta ƙasa da ƙasa na Türkiye (IDEF) da aka gudanar a Istanbul. KAAN, wanda shi ne jirgin yaƙi na farko da Turkiyya ta ƙera da kanta, ya yi tashinsa na farko a shekarar 2024.

26 Jul, 2025
Isra’ila tana amfana daga rarrabuwar kan Syria, in ji Fidan na Turkiyya
“Ina ganin gwamnatin Sharaa ta yi kokari wajen cika burin yankin da na al’ummar duniya duk da karancin albarkatu,” in ji Fidan a ranar Juma’a.

22 Jul, 2025
Manyan jami’an Turkiyya da Iran sun yi magana game da tattaunawar nukiliya da za a yi a Istanbul
Hakan Fidan da Abbas Araghchi sun yi magana ta wayar tarho inda suka tattauna kan shirye-shiryen tattaunawar ranar Juma’a da kuma halin da ake ciki a Gaza da Syria.



