Turkish Airlines ya sayi hannun jari na dala miliyan 355 a kamfanin Air Europa na Spain

Kamfanin jiragen saman Turkiyya ya doke abokan hamayyarsa na Turai Lufthansa da Air France-KLM domin tabbatar da yarjejeniyar raba iko da kamfanin.
6 Nov, 2025
Erdogan ya yi Allah wadai da kashe fararen-hula a birnin Al Fasher na Sudan

“Babu wanda ke da zuciya a kirjinsa—ba dutse ba—da zai iya aminta da kisan kiyashin da aka yi wa fararen hula a Al Fasher da ke Sudan, a ‘yan kwanakin nan,” in ji Erdogan.
3 Nov, 2025
Za gudanar da tattaunawa a Istanbul kan yarjejeniyar tsagaita wutar Gaza, da matsalolin jin ƙai

Ana sa ran taron zai haɗa ministocin harkokin wajen ƙasashen Turkiyya, Hadaddiyar Daular Larabawa, Indonesiya, Qatar, Pakistan, Saudiyya, da Jordan – waɗanda suka gana da Shugaban Donald Trump a Satumba, a gefen babban taron Majalisar Ɗinkin Duniya.
2 Nov, 2025
Tsarin duniyta na yanzu ya fi ba da fifiko kan iko fiye da adalci: Babban Daraktan TRT Sobaci

An fara taron duniya na TRT World karo na tara a Istanbul, inda ka haɗa shugabanni da manazarta da masu kawo sauyi daga sassan duniya.
31 Oct, 2025

Turkiyya ta yi kira a tsagaita wuta nan-take a yaƙin da ake yi a birnin Al Fasher, Sudan

Turkiyya za ta mika wa dakarunta tankar yaki ta Altay da aka samar da yawa a karon farko

Babu wani lissafin siyasa ko na tsaro da zai yiwu a duniya ba tare da Turkiyya ba: Erdogan

An Fara Taron Yaki da Shara na ‘Zero Waste’ a Istanbul karkashin jagorancin Emine Erdogan

Matar Shugaban Turkiyya Emine Erdogan ta yi kira a bunkasa shigar mata cikin harkokin duniya
16 Oct, 2025
Cinikayya tsakanin Turkiyya da Afirka ta wuce $37b ana sa ran ta kai $40b a 2025: Minista
Ya ce jumullar cinikayya tsakanin Turkiyya da Afirka ta ƙaru fiye da sau bakwai tun shekarar 2003.

16 Oct, 2025
Turkiyya na da rawar da za ta taka a tsaron Turai, ta shirya domin aikin Gaza: Ministan Tsaro
Ministan Tsaron Turkiyya Yasar Guler ya jaddada cewa muhimmin rawar da Ankara ke takawa a tsaron Turai, da rawar da take takawa a tsaron Ukraine da kuma shiryawarta wajen taimaka wajen kafa rundunar haɗaka ta Gaza.

15 Oct, 2025
Turkiyya ta yi maraba da amincewar majalisar dokokin TRCN kan ƙudurin samar da ƙasashe biyu
“Wannan shawarar wata babbar alama ce ta ƙudurin al’ummar Cyprus na Turkiyya na kare ‘yancin kai da asali da kuma makomarsu,” a cewar mataimakin shugaban Turkiyya.

15 Oct, 2025
Ya kamata amincewar Ƙasashen Yamma da Falasɗinu ta zama silar samar da mafita ta ƙasa biyu: Erdogan
Bayan rattaba hannu kan yarjejeniyar tsagaita wuta a Masar, shugaban kasar Turkiyya ya yi kira da ƙasashen duniya su ci gaba da ba da goyon baya kan sake gina Gaza tare da gargadin cewa ka da a manta da matsalar jinƙai.

12 Oct, 2025
Turkiya na goyon bayan duk wani ƙoƙari na kawo ƙarshen kisan kiyashi a Gaza: Erdogan
Erdogan ya ce yana fatan yarjejeniyar tsagaita wuta a tsakanin ɓangarorin biyu za ta haifar da zaman lafiya mai ɗorewa da kwanciyar hankali da samar da tsaro a Gaza da sauran yankunan Falasɗinawa.

11 Oct, 2025
Erdogan ya yi gargaɗi kan cewa sake maimaita kisan kiyashi zai haifar da ‘babban martani’
“Dole ne a bai wa zaman lafiya dama, dole ne a guji duk wasu ayyuka na zagon-ƙasa,” in ji Shugaba Recep Tayyip Erdogan.

9 Oct, 2025
Shugaban Turkiyya Erdogan ya yi maraba da yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza
Erdogan ya jaddada goyon bayan Turkiyya na kafa ƙasar Falasɗinu mai cin gashin kanta.

8 Oct, 2025
Erdogan: Turkiyya da Amurka sun shiga ‘sabon babi’ bayan tattaunawa kan F-35 da ƙarfafa alaƙa
Shugaban Turkiyya ya ce ganawarsa da Donald Trump ta zama babbar gaɓa mai muhimmanci a alaƙar Turkiyya da Amurka, inda aka samu ci-gaba kan batun jiragen yaƙi na F-35, da cire takunkuman CAATSA, da sabunta dangantakar ayyukan tsaro.

8 Oct, 2025
Shekaru biyu na kisan kiyashi a Gaza: Emine Erdogan ta buƙaci a haɗa kai don yaƙar zalunci
A cikin shekaru biyu da suka wuce, Gaza ta zama maƙabarta inda aka kashe fiye da mutane 67,000 da ba su ji ba ba su gani ba, ciki har da yara fiye da 20,000, a cewar matar shugaban Turkiyya Emine Erdogan.

6 Oct, 2025
Shugaban Turkiyya ya yi bikin cika shekara 102 da ‘yantar da Istanbul daga mamayar abokan gaba
A saƙonsa a ranar Litinin, Erdogan ya miƙa saƙon taya murna ga al’ummar Turkiyya, inda ya ce an samu nasarar Yaƙin ‘Yancin ƙasar ne ta hanyar “sadaukarwar da ba ta misaltuwa daga shahidai da jarumai da suka daraja ƙasarsu fiye da rayukansu”.


