24 Sep, 2025

Shugaban Majalisar Tarayyar Turai ya yaba da goyon bayan Turkiyya ga Ukraine a yaƙinta da Rasha

‘‘Turkiyya muhimmiyar abokiya ce da ke goyon bayan Ukraine, kuma tana ba da gudumawa a koƙarin majalisar EU na ganin an sasanta,’’ a cewar Antonio Costa.

e811524557bd62defc85bebfb72340ee57e73bfe7106c67d1d3299c54d248758

24 Sep, 2025

Wasan kwaikwayon ‘Teskilat’ na Turkiyya ya yi duba kan kisan fararen hula a yaƙin Gaza

Fitaccen wasan kwaikwayon Teskilat ya nuna yadda ake cutar da fararen hula a yaƙin Gaza, da yadda ake jefa bama-bamai kan asibitoci da amfani da yunwa a matsayin makami a cikin sabon zango na fim din.

5f36100e13396674aaed096e6bdf2aef7e89f7736b74e1f61b9f29021ec4b235

24 Sep, 2025

Batun kisan gillar Isra’ila a Gaza zai kasance babbar ajandata a Taron MDD: Erdogan

Shugaban ƙasar Turkiyya Erdogan ya bayyana fatansa kan cewa ƙarin samun masu amincewa da Falasɗinu zai sa a gaggauta aiwatar da yarjejeniyar kafa ƙasashe biyu masu ‘yancin kansu.

49b657a9512f43174fca687b9f0ba2bf2f26decebf64ba5ffdfec4626f5cdb5c

24 Sep, 2025

Matar Shugaban Turkiyya ta yi kira da a yi gaggawar ɗaukar matakin dakatar da ‘kashe ilimi’ a Gaza

A yayin taron, ta gana da Sheikha Moza bint Nasser, mahaifiyar Sarkin Qatar, Sheikh Tamim bin Hamad Al Thani.

68ae79afd226626ede10742fdd1b211775c03972463119aeffceb0483dbb6117

24 Sep, 2025

Babban martanin da Isra’ila za ta gani kan kisan ƙare dangi a Gaza zai zo ne daga Turkiyya : Erdogan

Birnin Ƙudus namu ne har abada, kuma ba za a sake raba shi ba,” yana mai jaddada cewa ba za a taba kafa wata ƙasa ta Falasɗinu ba.

740bedd6359f6cf5cc172d5be01ed65fa8d72cc0acf1d68398f078cda91312c6

18 Sep, 2025

Maziyarta Teknofest sun samu damar fahimtar yadda fasahar Steel Dome ta Turkiyya ke aiki

An bai wa baƙi waɗanda suka halarci bikin damar fahimtar yadda tsarin tsaron sararin samaniya na Steel Dome ke aiki domin kawar da duk wata barazanar hari ta sama.

089f3d4c234e8883f84052c3ac250ab04fca2c4ca628b66fb8d5b5a17f35dc90

17 Sep, 2025

Isra’ila gwamnati ce mai ɓarna da ke ciyar da kanta da rikici maimakon tsarin doka – Duran

Hukumar Sadarwa ta Turkiyya ta karbi baƙuncin wani taro da aka yi wa take da “Gaza: Humanity’s Litmus Test”.

36a98e803247dbeda6195f78d6ef6b641c1ed8205eade970ec538fe6ec539230

16 Sep, 2025

A shirye Turkiyya take ta taimaka wa ƙasashe ‘yan’uwanta da ƙarfin tsaro: Erdogan

Shugaban Turkiyya ya jaddada ‘‘goyon bayan ƙasarsa’’ ga Qatar, yana mai Allah wadai da harin da Isra’ila ta kai kan tawagar Hamas a Doha kana ya bayyana hakan da ‘‘ta’addanci da ya kai wani mataki na daban’’.

058ecddb5c6380c87d988b2a4e50acdb752a8d9aa842a6a1010c322524f562eb

16 Sep, 2025

Shugaban Turkiyya Erdogan ya tafi Qatar don halartar taron Ƙasashen Larabawa da Musulmai

Qatar ce ta kira taron ƙolin a matsayin martani ga harin da Isra’ila ta kai wa shugabannin Hamas a Doha a makon jiya, inda aka kashe mambobin ƙungiyar biyar da jami’in tsaron Qatar guda ɗaya.

acf6c5877e896e9d00ad664d0f3016b26372a3c38d1953cb7e953eae416df861

15 Sep, 2025

Shugaban Turkiyya Erdogan ya tafi Qatar don halartar taron Ƙasashen Larabawa da Musulmai

Qatar ce ta kira taron ƙolin a matsayin martani ga harin da Isra’ila ta kai wa shugabannin Hamas a Doha a makon jiya, inda aka kashe mambobin ƙungiyar biyar da jami’in tsaron Qatar guda ɗaya.

acf6c5877e896e9d00ad664d0f3016b26372a3c38d1953cb7e953eae416df861
Ana lodawa...