Turkiya ta yi Allah wadai da harin da ya kashe sojojin wanzar da zaman lafiya 6 na MDD a Sudan

Ankara ta sake jaddada goyon bayanta wajen neman hanyoyin da za su kasance mafita wurin samar da zaman lafiya a Sudan.
15 Dec, 2025
Saƙon Turkiyya kan Gaza a taron MDD na watan Satumba ya bar Trump cikin tunani: Erdogan

“Za mu ci gaba da bin hanyarmu tare da jajircewa a lokutan da ke tafe. Babu wani koma baya,” a cewar Shugaban Turkiyya Recep Tayyip Erdogan.
15 Dec, 2025
Shugaba Erdogan ya yi gargaɗi kan mayar da Bahar Aswad fagen fama

Shugaban Turkiyya ya kira da a tsagaita wuta tsakanin Rasha da Ukraine, inda ya buƙaci a bar jiragen ruwa su rinƙa wucewa cikin salama a cikin tekun.
13 Dec, 2025
Turkiyya tana bai wa zaman lafiya da tattaunawa mahimmanci – Shugaba Erdogan

Turkiyya ta ɗau alƙawarin ƙarfafa diflomasiyya a duniya yayin da Shugaba Erdogan ya jaddada buƙatar samar da mafita na haɗa kai da di-gaba da tallafa wa yarjejeniyar tsagaita wuta mai rauni a taron Turkmenistan .
12 Dec, 2025

An buɗe Taron Ilimi na Istanbul karo na biyar wanda Gidauniyar Maarif ta shirya

TRT ta fice daga taron EBU a yayin da mahalarta suka yi ce-ce-ku-ce kan shigar Isra’ila Eurovision

Yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin Rasha da Ukraine za ta tsara makomar Turai: Fidan na Turkiyya

Turkiyya za ta karɓi baƙuncin manyan tarukan duniya a 2026: Shugaban Erdogan

Turkiyya Ta Kaddamar da Jirgin Sama Jannati Mai Zagaye Sararin Samaniya na Farko
30 Nov, 2025
Fafaroma Leo na 14 ya ziyarci Masallacin Sultanahmet da ke Istanbul
Fafaroman ya zagaye masallacin tare da muƙarrabansa, wanda shi ne masallaci na farko na Daular Usmaniyya da ke da hasumiya shida.

25 Nov, 2025
Emine Erdogan ta yi kira a samar da hanyoyin haɗin kai da dama don inganta rayuwar al’ummomin gaba
Matar shugaban Turkiyya ta ce idan aka ba wa matasa damammaki da ilimi, da kuma yanayin rayuwa mai aminci za su taimaka wa makomarsu har da al’ummomin gaba.

23 Nov, 2025
Emine Erdoğan ta yi jinjina ga Makarantar Maarif a ziyarar da ta kai reshenta na Afirka ta Kudu
Matar shugaban kasar tana tare da Shugaba Recep Tayyip Erdoğan a taron kolin shugabannin G20 da ake gudanarwa a babban birnin kasuwanci na Afirka ta Kudu, Johannesburg.

23 Nov, 2025
A shirye Turkiyya take ta karɓi baƙuncin COP31, da taimakawa don sake gina Gaza: Erdogan
Turkiyya ce za ta shirya taron COP31 na shekara mai zuwa a garin shakatawa na bakin teku na Antalya, bayan da Australia ta janye neman ta na ɗaukar nauyin wannan taro na shekara-shekara.

22 Nov, 2025
Ana buƙatar haɗin kai mai ƙarfi domin farfaɗo da kasuwancin duniya: Erdogan
A jawabin da ya gabatar a taron shugabannin G20 a Johannesburg da ke Afirka ta Kudu a ranar Asabar, shugaban ya bayyana goyon bayan Ankara wajen karɓar wata hanya da ta dogara ga adalci da daidaito domin sake tsarin bayar da bashi, musamman ga kasa

22 Nov, 2025
Mece ce muhimmancin ziyarar Fararoma a Turkiyya domin cika shekara 1,700 da taron majalisar Nicaea?
Taron mai tarihi zai sake mayar da hankali kan tsakiyar farkon addinin Kirista Anatolia.

15 Nov, 2025
Shugaba Erdogan ya ƙaddamar da baje-kolin ‘Echoes’ domin tunawa da Sule Yuksel Senler and Malcolm X
Taron ƙaddamar bikin wanda aka gudanar a Cibiyar Al’adu ta Atatürk da ke Istanbul ya hada kan manyan masana, masu fasaha, fitattun mutane a fannin al’adu da ɓangaren matasa.

14 Nov, 2025
An karrama sojojin Turkiyya da suka yi shahada a hatsarin jirgin sama a iyakar Azerbaijan da Georgia
Bayan bikin karramawar an aika da gawarwakin sojojin zuwa garuruwansu don yi musu jana’iza.

12 Nov, 2025
Sojojin Turkiyya 20 sun yi shahada a hatsarin jirgin soji na dakon kaya a Georgia: Ma’aikatar Tsaro
Wani jirgin dakon kaya na Turkiyya ƙirar C-130 wanda ke kan hanyarsa daga Azerbaijan zuwa Turkiyya ya faɗi kusa da kan iyakar Azerbaijan da Georgia.

11 Nov, 2025
Jirgin dakon kaya na sojin Turkiyya ya yi hatsari a iyakar Georgia-Azerbaijan dauke da jami’ai 20
Shugaban Turkiyya Erdogan ya bayyana damuwarsa, yana mai cewa ana ci gaba da ayyukan ceto tare da hadin kai da jami’an yankin.



