AFCON 2025: Gwamnatin Gabon Ta Dakatar da Tawagar Ƙasa Bayan Mummunan Sakamako

Gwamnatin Gabon ta ɗauki matakin ladabtarwa ta hanyar dakatar da tawagar ƙasa, korar koci, tare da cire Pierre-Emerick Aubameyang daga cikin ‘yan wasa bayan ficewa da kunya a AFCON 2025.
2 Jan, 2026
AFCON 2025: Manyan Ƙasashe Sun Fara Faɗa Don Tikitin Kwata-Final

Gasar AFCON 2025 a Morocco ta shiga matakin zagayen 16, inda ƙungiyoyi takwas ke fafatawa domin samun gurbi a wasan kwata-final daga ranar 3 zuwa 6 ga Janairu.
2 Jan, 2026
Mai Jiran Manchester United Ta Ci Wasa 5 a Jere Ya Cika Kwana 452 Ba Aski

Masoyin Manchester United Frank Ilett ya cika kwanaki 452 ba tare da aski ba bayan ɗaukar alƙawari cewa sai United ta ci wasanni biyar a jere kafin ya aske kansa.
Hashtags:
31 Dec, 2025
AFCON 2025: Onyedika Ya Fice Filla-Filla Yayin da Najeriya Ta Lallasa Uganda 3–1 Ta Kammala Rukuni Cikakke

Najeriya ta doke Uganda 3–1 a AFCON 2025, Onyedika ya ci biyu yayin da Onuachu ya ci ɗaya, kuma Super Eagles ta kammala rukuni da maki tara cikakku.
30 Dec, 2025

Morocco Ta Lallasa Zambia 3–0 Ta Tsallaka Matakin ‘Yan 16 a Matsayin Zakaran Rukuni

Hatsarin Mota Ya Rutsa da Anthony Joshua a Jihar Ogun, Amma Ya Tsira da Ƙananan Raunuka ya rutsa da Anthony Joshua a jihar Ogun ta Nijeriya

AFCON 2025: Za a Fara Wasannin Ƙarshe na Rukuni Don Tantance Ƙasashen da Za su Tsallaka Mataki na Gaba

Benin Ta Dandana Nasarar AFCON Ta Farko Bayan Ta Doke Botswana 1-0

Man City Ta Doke Forest da Ci 2-1, Ta Kama Matsayin Farko a Teburin Firimiya
28 Dec, 2025
Salah Ya Ci Fenariti, Masar Ta Doke Afirka ta Kudu Ta Tsallaka Zagaye na 16
Fenaritin Mohamed Salah ya bai wa Masar nasara a kan Afirka ta Kudu, tare da tabbatar mata da gurbi a zagaye na 16 na AFCON 2025.

24 Dec, 2025
Yadda Super Eagles ta doke Taifa Stars a gasar AFCON 2025
Super Eagles ta Nijeriya ta doke Taifa Stars ta Tanzania da ci 2–1 a wasan Rukunin C na AFCON 2025, bayan ƙwallayen da Semi Ajayi da Ademola Lookman suka ci.

24 Dec, 2025
Moroko ta fitar da takardun kuɗi da sulalla na musamman domin murnar AFCON 2025
Moroko ta ƙaddamar da takardun kuɗi da sulalla na musamman domin tunawa da AFCON 2025, tana haskaka ƙwallon ƙafa, al’adarta da sabbin cibiyoyin wasanni.

23 Dec, 2025
RAHOTON KAI TSAYE NA AFCON: Lookman Ya Ci Ƙwallo, Nijeriya Na Gaba Da Tanzania Da Ci 2-1
Nijeriya ta fara gasar AFCON 2025 da ƙwazo, inda Ademola Lookman ya zura ƙwallo mai muhimmanci da ya ba Super Eagles damar jagorantar Tanzania da ci 2-1 a wasan Rukunin C.

23 Dec, 2025
Salah Ya Ci Ƙwallo a Minti na Ƙarshe Ya Bai wa Masar Nasara kan Zimbabwe a AFCON
Salah ya zura ƙwallo a mintin ƙarshe ya jagoranci Masar zuwa nasara kan Zimbabwe a wasan farko na AFCON, yana tabbatar da ƙarfinsu a gasar.

23 Dec, 2025
Ko Tanzania Za Ta Iya Karya Tarihin Rashin Nasara a Gaban Nijeriya a AFCON 2025?
Nijeriya da Tanzania za su fafata a wasansu na farko na AFCON 2025 a Maroko, inda Tanzania ke fatan karya tarihin rashin nasara da take da shi a gaban Super Eagles.

22 Dec, 2025
CAF ta sanar: Za a rika shirya Gasar AFCON duk bayan shekara huɗu daga 2028
CAF ta yanke shawarar sauya tsarin gudanar da AFCON daga duk bayan shekara biyu zuwa duk bayan shekara huɗu, domin daidaita jadawalin ƙwallon ƙafar Afirka da na duniya tare da ƙara hanyoyin samun kuɗi.

17 Dec, 2025
Ahmed Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekara 15 yana buga wa Nijeriya
Bayan buga wa tawagar Nijeriya ta Super Eagles wasa tsawon shekaru 15, Ahmed Musa ya yi ritaya.

17 Dec, 2025
Ahmed Musa ya sanar da yin ritaya daga buga wa Najeriya wasa bayan shekaru 15 a Super Eagles
Ahmed Musa, ya yi ritaya daga buga wa ƙasar wasa bayan shekaru 15, yana tunawa da nasarorinsa da kuma gode wa abokan wasansa da masu goyon baya.

16 Dec, 2025
Haaland ya kama hanyar kamo Messi da Ronaldo wajen cin ƙwallaye
Erling Haaland na Norway ya ci gaba da cirar tuta wajen zura ƙwallaye, inda yake ƙare shekarar nan a sahun gaba a gasar Firimiya da yake bugawa tsawon shekara uku yanzu.



