17 Jan, 2026

Museveni Ya Kara Tsawaita Mulki a Uganda Bayan Lashe Zabe na Bakwai Cikin Ce-Ce-Ku-Ce

Museveni ya lashe zaben shugaban Uganda karo na bakwai, yayin da abokin hamayyarsa Bobi Wine ya yi watsi da sakamakon yana zargin an tsananta masa ta bangaren jami’an tsaro.

b85a431ed07b7aa404276da708c8a169ffdda6537b2fde90116834cb9ac25dd5

16 Jan, 2026

MDD: Kayan Agaji Na Dab Da Ƙarewa A Sudan, Miliyoyi Na Fuskantar Yunwa

MDD ta ce ƙarancin kuɗi na iya jefa miliyoyin ’yan Sudan cikin mummunar yunwa idan kayan agaji suka ƙare nan da watan Maris.

1768494601398 wgf34 8b5ad4b3617dd09f204344b73179722387c1fc93f6a5d816bcd1a4b26144a4df

15 Jan, 2026

Zaɓukan 2026: Ƙasashen Afrika Kudu da Hamada na Shirin Zaben Shugabanni da ‘Yan Majalisa

Ƙasashe da dama a Afrika kudu da Sahara za su gudanar da manyan zaɓuka a 2026 domin zaben shugabanni, ‘yan majalisa da shugabannin ƙananan hukumomi.

download 11

15 Jan, 2026

‘Yanta’adda sun kashe mutane 14 a arewa maso yammacin Kamaru, in ji gwamnati

Akalla mutane 14, rabinsu yara ƙanana, sun mutu bayan harin ‘yan ta’adda a wani ƙauye a yankin arewa maso yammacin Kamaru.

2025 10 30t120145z 23722274 rc2ulhaq9c7s rtrmadp 3 cameroon election victims

14 Jan, 2026

An Kashe Tsohuwar Minista a Ouagadougou, An Same Ta a Gidanta

An gano gawar tsohuwar ministar Burkina Faso, Yolande Viviane Compaoré, a gidanta a Ouagadougou, inda hukumomi suka buɗe bincike kan kisan gillan da aka yi mata.

135 1

14 Jan, 2026

Sojojin Sudan Sun Daƙile Harin RSF a Kudancin Kordofan

Rundunar sojin Sudan ta yi nasarar tarwatsa wani harin RSF da SPLM-North suka kai a Al-Kuweik, inda ta tilasta musu janyewa tare da kwace motoci na yaƙi.

2025 12 16t050507z 1 lynxmpelbf06m rtroptp 3 global aid irc

14 Jan, 2026

Tattaunawar Sirri Tsakanin Habasha da Somaliya a Addis-Ababa da Mogadishu

Babban jami’in leken asirin Habasha ya kai ziyara ta ɓoye zuwa Mogadishu domin isar da saƙo ga Shugaban Somaliya a daidai lokacin da ake fuskantar tashin hankali a yankin Kahon Afirka.

IMG 3300

14 Jan, 2026

Uganda Ta Umarta a Katse Intanet Kafin Zaɓen Shugaban Ƙasa

Gwamnatin Uganda ta ba da umarnin rufe intanet kwana biyu kafin zaɓen shugaban ƙasa domin hana yaɗuwar labaran ƙarya da tayar da hankula.

2026 01 12t142120z 609662001 rc2qziabvvc1 rtrmadp 3 uganda election

13 Jan, 2026

Hatsarin Jirgin Ruwa a Kogin Niger Ya Hallaka Mutane a Mali

Jirgin ruwa da ke ɗauke da fasinjoji kusan 50 ya kife a Kogin Niger a Mali, lamarin da ya yi sanadin mutuwa da ɓacewar mutane da dama.

127 768x371 1

12 Jan, 2026

‘Yanfashin Teku Sun Yi Garkuwa da Matuka Jirgin Ruwa 9 a Gaɓar Tekun Gabon

Wasu ‘yanbindiga sun sace ma’aikatan jirgin kamun kifi tara a tekun Gabon, a wani sabon hari na fashin teku a yankin Tekun Guinea.

766c2212ef891e204363a16d5e0d3c2ce2cb9507925e68bc88fc51a96df0c11d
Ana lodawa...