24 Dec, 2025

Harin Rasha ya jikkata 13 a Kharkiv, mutum ɗaya ya mutu

Mutum ɗaya ya mutu yayin da wasu 13 suka jikkata bayan wani sabon hari da Rasha ta kai kusa da birnin Kharkiv a Ukraine.

download 4 e1766606988926

23 Dec, 2025

DRC ta sake buɗe kasuwar fitar da Cobalt bayan dakatarwa ta watanni 10

DRC ta sake fara fitar da ma’adinin cobalt bayan dakatarwa ta watanni 10, lamarin da ya haifar da ƙaruwa sosai a farashinsa a kasuwannin duniya.

download 2

23 Dec, 2025

Ƙasashen Kawancen Sahel Sun Buɗe Tashar Watsa Labarai ta AES a Bamako

Kawancen Kasashen Sahel (AES) da ya hada da Burkina Faso, Mali da Nijar sun samar da kafar watsa labarai tare da duba irin cigaban da kawancen ya samu a yayinda ake ci gaba da hadin kai a fannin samar da tsaro.

9b113774e76b699b8acfb36454dd5af82719fec3aba72bb6587fcc5d97aff721

22 Dec, 2025

Matatar Dangote Ta Buƙaci ‘Yan Najeriya Su Kai Rahoton Gidajen Mai na MRS da Ke Sayar da Fetur Sama da ₦739

Matatar Dangote ta umarci ‘yan Najeriya da su kai rahoton gidajen mai na MRS da ke sayar da fetur sama da ₦739, tana mai jaddada kudirinta na samar da mai mai araha da daidaita kasuwar man fetur a kasa.

indir 1 e1766395384154

19 Dec, 2025

Hukumar EFCC ta kai wasu ’yan ƙasar Indiya gaban kotu bisa zargin aikata laifin zamba

EFCC ta gurfanar da ’yan Indiya uku da wani ɗan Najeriya a Kotun Jiha ta Kwara kan zargin haɗa baki da zamba a Kamfanin KAM Steel, inda kotu ta ɗage shari’ar zuwa ranar 19 ga Disamba, 2025 bayan muhawara kan batun beli.

EFCC Nigeria 1 e1766177249602

19 Dec, 2025

Ghana ta nemi Amurka ta tasa ƙeyar tsohon Ministan Kuɗi Ken Ofori-Atta domin fuskantar tuhuma

Gwamnatin Ghana ta miƙa buƙata ga Amurka domin tasa ƙeyar tsohon Ministan Kuɗi Ken Ofori-Atta da mataimakinsa bisa zargin cin hanci. Yanzu dai hukuncin ko za a miƙo su ya rage a hannun hukumomin shari’a na Amurka.

6b397568763036da2d1c3934d1ed709c15ec0cc929b3417829fd69e4a9c108be

2 Dec, 2025

Tattaunawar Zaman Lafiya: Jakadan Trump Ya Gana da Putin a Moscow

Jared Kushner sun gana da Putin a Moscow domin tattauna zaman lafiya kan Ukraine, yayin da Zelensky ya ce tattaunawar na cikin mawuyacin hali amma akwai fata

gettyimages 2248983008 e1764697095176

1 Dec, 2025

Najeriya ta ba wa ɗan takarar shugaban ƙasa na Guinea-Bissau mafaka bayan juyin mulki

Matakin Najeriya na bai wa ɗan adawa mafaka ya nuni da yadda rikicin siyasar Guinea-Bissau ya kaure, tare da barazana ga zaman lafiyar yankin. Yanzu ana jiran yadda tattaunawar ECOWAS da shugabannin soji za ta kasance, domin a dawo da tsarin mulkin farar hula da tabbatar da kwanciyar hankali a ƙasar.

1764615830 2645 large

1 Dec, 2025

Takaitaccen Labari: Barazanar da Gwamna Bago ke yi wa ‘yan jarida a Neja

Gwamna Bago na amfani da tsoro da barazana ga ‘yan jarida, inda ake kokarin dakile rahoto kan matsalolin tsaro a jihar. Gwamnati ta saba amfani da jami’an tsaro wajen cafke ko tsare ‘yan jarida, lamarin da ya kara nuna cewa tsaron jihar Neja na ci gaba da tabarbarewa. Wannan yanayi ya sa ‘yan jarida ke gudanar da aikinsu cikin fargaba da kuma tsoron rasa rayuwarsu.

Umaru Bago
Ana lodawa...