Iran ta dakatar da tattaunawa da Amurka saboda hare-haren Isra’ila a Lebanon: rahoto

Tehran ta ce ba za ta ci gaba da tattaunawa ba har sai Isra’ila ta daina kai hari a Gaza da Lebanon, kamar yadda kafafen watsa labarai na Iran suka bayyana.
1 Jun, 2026
Iran ta kai hari sansanin sojin Amurka a Kuwait bayan hari kan benen sadarwar Hormozgan

Rundunar kare juyin juya hali na Iran ta yi iƙirarin cewa an lalata dukkan ababen da suka kai wa harin na ramuwar gayya kan a wani sansanin sojin Amurka a Kuwait.
1 Jun, 2026
Masar ta yi kira ga kwamitin tsaro na MƊD ta dakatar da faɗaɗa [harin] da Isra’ila ke yi a Lebanon

Masar ta yi kira ga kwamitin tsaro na Majslaisar Ɗinkin Duniya (MƊD) ta daukin matakin gaggawa domin dakatar da hare-haren sojin da Isra’ila ke yi da kuma hare-haren ƙasa da take yi a Lebanon.
1 Jun, 2026
Iran ta ci gaba da aikin samar da gas a wurarenta uku na South Pars da ke cikin teku

South Pars, wanda Iran ke rabawa da Qatar, shi ne wurin samar da iskar gas mafi girma a duniya, kuma yana samar da mafi yawan iskar gas ɗin da Iran ke fitarwa.
31 May, 2026

Netanyahu ya kira taron gaggawa bayan Hezbollah ta kai hari na ban mamaki ga sojin Isra’ila

Zaman jiragen sojojin Amurka ya janyo wa filin jirgin saman Ben Gurion na Israila asarar $248M

Dakarun Juyin-Juya-Hali na Iran sun ce sun kai hari sansanin Amurka na sama a Kuwait

Amurka ta kai sabbin hare-hare a wuraren soji a kudancin Iran — rahoto

Rundunar sojin Isra’ila ta yi ikirarin kashe shugaban rundunar sojin Hamas a wani babban hari a Gaza
27 May, 2026
Musulmai sun yi sallar idin Babbar Sallah a Masallacin Ƙudus a Gabashin Birnin Ƙudus da aka mamaye
Idan Babbar Sallah na bana, ɗaya daga bukukuwa mafi muhimmanci a shekarar Musulunci, na zuwa ne a daidai lokacin da Isra’ila ke ci gaba da saɓa yarjejeniyar zaman lafiya da ta fara aiki tun Oktoban 2025.

26 May, 2026
Iran ta yi iƙirarin harbo jirgin yaki mara matuƙi na Amurka tare da tilasta wa wasu ja da baya
Rundunar Islamic Revolutionary Guard Corps (IRGC) ta ce ta harbo jirgin yaki mara matuƙi na Amurka kirar MQ-9 a yankin Tekun Gulf, tare da yin gargaɗin mayar da martani kan duk wata karya yarjejeniyar tsagaita wuta.

26 May, 2026
Sojojin Amurka sun kai hari kan jiragen yaƙi na ruwa da wuraren makamai masu linzami a kudancin Iran
Sojojin Amurka sun kai jerin hare-hare ta sama a kudancin Iran, kan abin da Cibiyar Bayar da Umarni ta Sojojin Amurka ta bayyana a matsayin wuraren kai hare-haren makamai masu linzami da ƙananan jiragen ruwa da ake amfani da su wajen dasa nakiyoyi.

21 May, 2026
Hezbollah ta ce ta kai hare-hare 24 kan dakarun mamaya na Isra’ila a kudancin Lebanon cikin sa’a 24
Ƙungiyar ta Lebanon ta ce hare-haren cikin sa’o’i 24 da suka wuce sun haɗa da ruwan jirage mara matuƙa da hare-hare kan tankokin yaƙi samfurin Merkava da kuma arangama kai tsaye da dakarun Isra’ila kusa da Haddatha.

20 May, 2026
Iran ta yi gargaɗin cewa sabon harin Amurka da Isra’ila zai iya faɗaɗa rikici fiye da yankin
Rundunar kare juyin juya halin Iran (IRGC) ta ce Tehran ba ta gama amfani da dukkan ikonta kan abokan gaba ba tukunna.

19 May, 2026
Iran ta bayyana cikakkun bayanai na shawarwari 14 ga Amurka da nufin kawo ƙarshen yaƙi
Haka kuma shawarwarin sun tabbatar da “dage dukkan takunkumai da kuma kudurorin Majalisar Tsaro ta Majalisar Ɗinkin Duniya, da janye sojojin Amurka daga yankunan da ke kusa da Jamhuriyar Musulunci ta Iran,” in ji shi.

18 May, 2026
‘Lokaci na ƙurewa’ Trump ya yi gargaɗi ga Iran yayin da ƙofofin diflomasiyya ke rufewa
Daga farko dai Shugaban Amurkan ya ce yarjejeniyar tsagaita wutar na halin “rai-kwakwai-mutu-kwakwai“ bayan ya yi watsi da buƙatun Tehran, waɗanda ya bayyana a matsayin “abin da ba za a laumta ba kwata-kwata”.

18 May, 2026
Saudiyya ta ce an tare jirage uku marasa matuƙa bayan sun shiga sararin samaniyar ƙasar daga Iraq
Riyadh ta ce za ta aiwatar da “matakan da suka wajaba” don yin martani ga kowane irin yunƙuri na keta ‘yancin cin gashin ƙasar, da tsaro da amincin ‘yan ƙasar da mazauna cikinta.

17 May, 2026
Amurka ba ta bayar da wani rangwame mai gamsarwa ba a martaninta ga Iran: Kafofin watsa labaran Iran
Kamfanin dillancin labarai na Fars ya ce Amurka ta gabatar da jerin abubuwa guda biyar, waɗanda suka haɗa da bukatar cewa Iran ta bar tashar nukiliya guda ɗaya tal ta rinƙa aiki da kuma mika tarin uranium ɗin da take da shi zuwa Amurka.

17 May, 2026
Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya ta bayar da umarnin sirri don kama jami’an Isra’ila biyar
Rahoton ya fito ne yayin da kotun da ke The Hague dama ta riga ta bayar da umarnin kama Firaministan Isra’ila Netanyahu a watan Nuwamban 2024 da tsohon Ministan Tsaron Isra’ila Gallant saboda laifukan yaki da laifukan da cin zarafin bil’adama.



