26 Dec, 2025

Amurka Ta Kai Hari Kan Mayaƙan Daesh a Arewa Maso Yammacin Nijeriya — Donald Trump

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce sojojin Amurka sun kai hare-hare kan mayaƙan ISIS (Daesh) a Arewa Maso Yammacin Nijeriya, yana mai cewa matakin ya biyo bayan zargin kashe-kashen fararen hula.

trump 15105

25 Dec, 2025

Harin Masallaci a Maiduguri: Tinubu Ya Umarci Ƙara Tsaurara Tsaro — Shettima

Shugaba Tinubu ya umarci ƙara tsaurara tsaro a Maiduguri bayan harin bam a masallacin Gamboru da ya kashe Musulmi biyar a jihar Borno.

download 8 e1766662198760

23 Dec, 2025

Jiragen Amurka Sun Fara Leken Asiri a Samaniyar Nijeriya Bayan Barazanar Trump

Amurka na gudanar da jiragen leken asiri a samaniyar Nijeriya a wani yunƙuri na ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro, a daidai lokacin da ƙasar ke fama da matsanancin matsalar tsaro bayan barazanar Trump kan tsoma bakin soji.

2025 12 18t211224z 1217044859 rc26jiai88jw rtrmadp 3 usa caribbean military buildup main

23 Dec, 2025

Amurka Ta Dakatar da Ba ‘Yan Nijeriya Biza Daga Janairu 2026

Sanarwar ta bayyana cewa an dakatar da nau’ikan biza da suka haɗa da B-1/B-2 (na kasuwanci da yawon shakatawa), F, M, J (na ɗalibai da musayar maziyarta), da kuma bizar ‘yan gudun hijira. Nijeriya na cikin ƙasashe 19 da wannan mataki ya shafa, ciki har da Angola, Cuba, Venezuela, Senegal da wasu ƙasashe.

Sai dai gwamnatin Amurka ta ware wasu rukuni daga wannan mataki, ciki har da masu fasfon wata ƙasa daban, mazauna na dindindin bisa ƙa’ida, mahalarta wasanni na kasa da kasa, da kuma wasu rukunin ‘yan tsiraru daga Iran.

055fb5f7d1dbb021798ed59b6af54a6dae8ca19b34ab0bb3a9effc3e6af89ef9

22 Dec, 2025

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Biya Diyya Ga Iyalan Mutanen Da Harin Sama Ya Shafa A Sokoto

NAF ta biya diyya ga iyalan fararen hula da harin kuskure na sama ya kashe a wasu ƙauyuka a jihar Sokoto.

e21b780d086d8ad5fe686a73d473ae5322734d2a20c3c4f7554a4ec68a854d47

22 Dec, 2025

Nijeriya Ta Ce An Warware Saɓanin Diflomasiyya da Amurka Kan Rashin Tsaro

A watannin Oktoba da Nuwamba, Shugaba Donald Trump ya soki Nijeriya, yana iƙirarin cewa Kiristoci a ƙasar na fuskantar abin da ya kira “kisan ƙare dangi” sakamakon matsanancin matsalar rashin tsaro.

683a82403c464959c6b252987212fe83cfee1480fb5355d3eccde9858e8d43a1 main

22 Dec, 2025

Kwastam Ta Kama Kwantena 20 da Aka Karkatar a Kano da Jigawa, Darajarsu Ta Haura ₦769m

Hukumar Kwastam ta Nijeriya ta kama kwantena 20 da aka karkatar da su a Kano da Jigawa, tare da jaddada ƙudirin ta na yaƙi da fasa-ƙwauri da kare tattalin arzikin ƙasa.

948e47b786a6e214522fd28f9ba06f5046afe483a4fa8f0d226d61a6905b6971

22 Dec, 2025

Ghana Ta Kori Baƙi 68 daga Yankin Ashanti, ‘Yan Najeriya Sun Fi Yawa

Ghana ta kori baƙi 68 daga yankin Ashanti bayan hukuncin kotu kan laifuffuka daban-daban, inda ‘yan Najeriya 42 suka fi yawa a cikin waɗanda abin ya shafa.

ghana

22 Dec, 2025

Trump ya sauke Jakadan Amurka a Nijeriya da na wasu ƙasashe 29 a duniya

Gwamnatin Trump ta sauke Jakadan Amurka a Nijeriya da na wasu ƙasashe 29 a duniya a wani bangare na aiwatar da manufofin “America First” da sake fasalin wakilcin diflomasiyya.

e6916a635c8fa9789acc8b041d08a8d4efd01bd2ba80bd3fc53450e671c7be03

22 Dec, 2025

NAFDAC ta yi gargaɗi kan janye Indomie Vegetable Flavour saboda barazanar lafiya

NAFDAC ta tsaurara sa ido tare da gargaɗin jama’a domin kare lafiyar al’umma daga Indomie Vegetable Flavour da aka janye saboda barazanar rashin lafiyan jiki.

OIP 1
Ana lodawa...