22 May, 2026

Wa zai fafata da Tinubu? Jam’iyyun siyasar Nijeriya na zaɓen fitar da ‘yan takarar shugabancin ƙasar

Jam’iyyun siyasar Nijeriya fiye da 20 ne ke shirin fara gudanar da zaɓukan fidda gwani na shugaban ƙasa daga ranar Asabar don zaɓar ‘yan takararsu a zaben ƙasar da za a yi a watan Janairu na shekara mai zuwa.

trump islamic state 91916 main

22 May, 2026

Kotu ta soke jadawalin INEC game zabukan fitar da gwani da tsayar da ‘yantakara na 2027

Alƙalin kotun, Maishari’a Mohammed Umar ya soke wa’adin ranar 10 ga watan Mayu da INEC ta gindaya, wani wa’adi da ke buƙatar dukkan jam’iyyuu siyasa su miƙa rijistar dukkan mambobinsu a matsayin sharaɗi na samun damar shiga manyan zaɓuka.

2026 05 19t161446z 1 lynxmpem4i187 rtroptp 3 nigeria corruption court

22 May, 2026

Tinubu ba shi da shirin sauya sunan Nijeriya ko soke shari’ar Musulunci a arewa – Fadar gwamnati

“Babu wani shiri ko yunƙuri, na kusa ko na nesa, da shugaban ƙasa yake da shi na taɓa tsarin Shari’a a Arewa ko kuma sauya sunan ƙasar nan,” in ji sanarwar Bayo Onanuga.

britain nigeria 22497

21 May, 2026

Hukumar Alhazan Nijeriya ta kammala jigilar maniyyatan ƙasar zuwa Saudiyya

NAHCON ta sanar da cewa jirgin Max Air ne ya yi jigilar ƙarshe inda ya tashi da misalin ƙarfe 10:44 na safiyar Alhamis, 21 ga Mayun 2026 daga Filin Jirgin Sama na Gusau zuwa Saudiyya.

2ae9a3c003947fca2e3671c6e54dadbd3deda0df63e97a8245270c9450120861

21 May, 2026

Wasu sun nemi na mutu saboda tallafin mai da canjin dala— Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu a ranar Laraba ya bayyana cewa wasu mutane da suka fi kowa amfana daga tsarin tallafin mai da tallafin dala suna fatan ya mutu, biyo bayan tsare-tsaren da ya gabatar lokacin da ya hau ƙaragar mulki a shekarar 2023.

5af4ea17e37c1b0990ee7d44a4ec82a1ce1892ba953def212d5ec195392f56d4

20 May, 2026

NDLEA ta tarwatsa ƙungiyar masu hada miyagun ƙwayoyi ta Nijeriya da Mexico ta kama mutum 10

Shugaban hukumar, Mohamed Buba Marwa ya bayyana hakan a hedikwatar hukumar da ke Abuja, inda ya ce wannan aiki ya yi wa manyan ƙungiyoyin aikata laifukan ƙetare iyaka mummunar illa.

63a47aba56141fbdfc5eb767560f32a4c815054ada7fb0de0c0bedc6dfa06e97

20 May, 2026

Sojojin Nijeriya ‘bakwai ne’ suka mutu a wani harin kwanton ɓauna na’yanta’adda a Jihar Sokoto

Akalla sojojin Nijeriya bakwai ne aka kashe a karshen makon da ya wuce a wani kwanton bauna da ake zargin ‘yanta’adda ne suka kai musu a yankin arewa maso yamma kusa da kan iyaka da Nijar.

ac73b79f621b79f31560f34de26e31c06b895fae134ed8b512765f9a4a244d41

20 May, 2026

An kashe shugabannin Daesh 175 a arewa maso gabashin Nijeriya a farmakin haɗaka da Amurka

Wata sanarwa da Daraktan Yaɗa Labarai na hedikwatar tsaron Nijeriya Manjo Janar Samaila Uba ya fitar a ranar Talata ta ce, “Zuwa ranar 19 ga Mayun 2026, binciken farko ya tabbatar da cewa an kawar da ‘yanta’addan Daesh akalla 175 daga fage daga.

ac3286a4905eee2c46d81eb23b15cb6a9b89f909670fccd809564d98b9b33e8c

18 May, 2026

An sace yara da manya 46 a hare-haren makarantu a kudancin Nijeriya

Elisha Olukayode Ogundiya, shugaban Ƙungiyar Kiristoci ta Nijeriya a Jihar Oyo, ya tabbatar da cewa mutum 46 aka sace a hare-haren.

nigeria students kidnapping 55339

18 May, 2026

Rundunar Sojin Amurka da ke aiki a Afirka ta ƙara kai sabbin hare-hare kan ‘yanta’adda a Nijeriya

Tinubu ya ce dakarun Nijeriya sun yi aiki kafaɗa da kafaɗa da rundunar sojin Amurka a wani abin da ya kira aikin hadin gwiwa mai jarumta wanda ya yi babbar illa ga ‘yanta’addan.

327b03a44ab625361bc5681f3ad57353d318d4e370219183d2afa04c9887031e
Ana lodawa...