24 Jul, 2026

An yi jana’izar manoma 26 da aka kashe a harin ‘yanbindiga a Jihar Zamfara a Nijeriya

Hukumomin yankin sun ce an kai wa manoman harin ne yayin da suke aiki a gonakinsu a Ƙaramar Hukumar Kaura Namoda ta Jihar Zamfara a ranar Alhamis.

092e418e 3ac0 4c59 8f01 2b9308278987 1784912701109

24 Jul, 2026

Rundunar Sojin Nijeriya na neman jami’inta ruwa-a-jallo kan zargin sayar wa ‘yanta’adda kayan soji

A cikin wata sanarwa da rundunar sojin ta fitar, sunan sojan da ake nema Private Mohammed Yusuf Amutu, wanda ke aiki a sashen ɗinka inifam na sojin ƙasa na Nijeriya kafin ya tsere daga sansaninsa a ranar 3 ga Yunin 2026.

23cc9e3c c748 4562 8bf0 dc8208d7dd30 1784879604672

23 Jul, 2026

ICPC ta miƙa filin ginin gidaje 962 na aikin dala miliyan 65 ga Bankin Lamunin Gidaje na Nijeriya

ICPC ta ce an karɓi rancen dala miliyan 65 inda aka sayi filin domin aiwatar da aikin gina gidaje da bankin ya ƙaddamar a shekarar 2012.

ec5366e8 0d06 4172 9aae 45bf3bd4185b 1784812443902 main

23 Jul, 2026

Matatar Dangote ta koma sayar da fetur a naira, ta ƙara farashin lita da N140

Wannan na zuwa ne mako guda bayan matatar man ta Dangote ta dakatar da loda fetur ga manyan motoci tare da sauya tsarin biyan kuɗi zuwa dalar Amurka, matakin da ya jefa kasuwar man fetur cikin ruɗani.

39e8a368 4638 4466 8973 0cb988aff579 1784798112113

22 Jul, 2026

Trump ya yabi Tinubu kan ‘jagorancinsa a yaƙi da ta’addanci’ a Nijeriya

A cikin wata wasiƙa mai ɗauke da kwanan watan 6 ga Yuli, 2026, Trump ya jinjina wa Tinubu bisa ƙudirinsa na magance matsalolin tsaro a Nijeriya, yana mai cewa Amurka na alfaharin tsayawa tare da Nijeriya a yaƙi da ta’addanci.

741d952a c99a 4621 9532 dead169a1326 1784742637392

22 Jul, 2026

Nijeriya ta kaddamar da shirin takardun lamuni na N729bn don biyan basussuka a fannin lantarki

Ministan Kuɗi kuma Ministan Kula da Tattalin Arziki, Taiwo Oyedele, ne ya sanar da hakan yayin wani taron masu zuba jari da aka gudanar a Abuja.

5d47a9cc 0a79 48f8 ac5b 71f268bbb768 1778830862376

22 Jul, 2026

An yi garkuwa da fiye da mutum 40 a hare-haren ‘yanbindiga a Jihar Zamfara

A cewar wani mazaunin gundumar Mayanchi da ke ƙaramar hukumar Maru, maharan sun kai hare-hare a ƙauyuka 11 tsakanin ranar Juma’a da Lahadi, inda suka kai farmaki al’ummomin Tashar Mayanchi, Gwargawo, Jidda da Garagi, da sauransu.

e6572f8c 55fa 48c8 b45c 3e30b6093b14 1784709682719

21 Jul, 2026

NESREA ta fara bincike kan zargin zubewar sinadari a babbar hanyar Kaduna-Abuja

Tawaga daga ofishin NESREA reshen Jihar Kaduna, ƙarƙashin jagorancin Kodinetan jihar, Hena Dangari Emmanuel, ta kai ziyara wurin domin tantance abin da ya faru tare da fara bincike.

230520a0 4f19 489d 8ae1 394aa4ce3834 1784652641886

21 Jul, 2026

Jami’an tsaron Nijeriya sun kama ɗanta’adda ɗan ƙasar Sudan da wata mace ‘yar Ghana a Borno

Dakarun da ke kai farmakan HADIN KAI sun kama wani dan kasar Sudan da ake zargi da zama dan ta’adda daga kasar waje, tare da wata mace ‘yan kasar Ghana a yankin Askira/Uba da ke jihar Bornon Nijeriya.

acbfbe47 b725 4700 96be 3bbe1c191f16 1778575711649

21 Jul, 2026

DSS ta Nijeriya za ta ɗaukaka ƙara kan hukuncin ɗaurin rai da rai da aka yanke wa shugabannin Ansaru

Hukumar DSS ta Nijeriya ta soki hukuncin da aka yanke wa shugabannin Ansaru inda ta ce hukuncin bai dace da girman laifukan da suka aikata ba.

709e229d 9c78 4956 87c6 71816cb07bd6 1784621914045
Ana lodawa...