2 Jan, 2026

DRC ta zargi Rwanda da kashe fararen-hula fiye da 1,500 a wata ɗaya da ya gabata

Tun bayan ɗaukar makamai a 2021, ƙungiyar M23 ta ƙwace iko da gabashin DRC da ke da albarkatun ƙasa, wanda suka dinga janyo rikicin jinƙai a yankin.

1748930053214 xap9u9 23b5ab9f6745f3499e505da3ed575799be23e77c8036db35dcad4e87151a7fb9

1 Jan, 2026

Shugaban Somaliya Ya Gargadi Isra’ila: “Ba Ma Son Ta Kawo Mana Matsalarta”

Shugaban Somaliya Hassan Sheikh Mohamud ya gargadi Isra’ila da kada ta tsoma baki a Somaliland, yana cewa hakan na iya kawo rikice-rikice zuwa yankin Somaliya da gabashin Afirka.

c6c6bd14682160ebe034b9c94c30a1e3fc274a2a165fc0da6d5848e13abea683

31 Dec, 2025

Fiye da Mutum 3,000 Sun Rasa Rayukansu Yayin Ƙoƙarin Isa Spain ta Teku a 2025 – Rahoto

Rahoto ya nuna cewa mutane fiye da 3,000 sun mutu a 2025 yayin ƙoƙarin kaiwa Spain ta teku, duk da raguwar adadi idan aka kwatanta da bara, ana gargadin cewa hanyoyin sun fi haɗari.

reuters 20 202025 01 29 20 20migrants

31 Dec, 2025

Mutane Sama da 4,000 Sun Tsere Daga Kordofan Sakamakon Ƙarin Rikici a Sudan – MDD

IOM ta tabbatar da cewa sama da mutane 4,000 sun tsere daga yankin Kordofan cikin kwanaki uku sakamakon tsananin rikicin Sudan tsakanin sojoji da RSF.

1767161483144 idjpgn 36e71cdc9326eea05d63a2185656a78f9bf9082a12cfc047de4b5f531623b70f

31 Dec, 2025

Burkina Faso da Mali Sun Hana ’Yan Amurka Biza Bayan Sabon Takunkumin Shiga Amurka

Matakin kasashen Yammacin Afirka ya zo ne bayan Trump ya ƙara jerin ƙasashen Afirka da ya haramta musu shiga Amurka, abin da ya jawo martani daga ƙasashen yankin.

c9f115dc8b5caa1443c76421ff51ad426e9fbfce885d1e8a4edb8962664dab02

29 Dec, 2025

Sudan: Burhan Ya Yi Watsi da Yarjejeniya, Ya Ce Tsagaita Wuta Sai Bayan Janyewar ’Yan Tawayen RSF

Al-Burhan ya ce babu tsagaita wuta a Sudan sai bayan janyewar ’yan tawayen RSF, yana mai cewa gwamnati za ta ci gaba da kare ikon ƙasa tare da neman mafita ta diflomasiyya.

26caaa31e3b7309c81a55b3b85de57e2f14e3e7f08ce958314ff4f62b1335bc3

29 Dec, 2025

Nijeriya ta yi watsi da amincNijeriya Ta Soki Matakin Isra’ila Na Amincewa da Somaliland a Matsayin Ƙasa Mai ’Yanciewar da Isra’ila ta yi wa Somaliland a matsayin ‘yantacciyar ƙasa

Nijeriya ta yi watsi da matakin Isra’ila na amincewa da Somaliland, tana mai cewa hakan ya saɓa wa dokokin ƙasa da ƙasa kuma barazana ne ga zaman lafiya a yankin Afirka.

2025 12 19t152749z 1 lynxmpelbi11q rtroptp 3 nigeria security

28 Dec, 2025

Eritrea Ta Buƙaci Kwamitin Tsaron MDD Ya Yi Martani Kan Amincewar Isra’ila ga Somaliland

Eritrea ta nemi Kwamitin Tsaron MDD ya dauki mataki kan amincewar Isra’ila ga Somaliland, tana gargadin cewa hakan na iya haddasa hargitsi a yankin da ma duniya baki ɗaya.

guelleh main

28 Dec, 2025

Mayaƙan RSF kashe mutum 200 a Darfur na Sudan, ciki har da mata da yara: Likitoci

Ƙungiyar Likitoci ta Sudan Doctors Network ta ce waɗanda suka tsira ne suka bayar da rahoton kashe-kashen da mayaƙan Rapid Support Forces suka yi a samamen da suka kai Arewa da Yammacin Darfur.

9187ecced79215898d1151f266806a257ee52fe5aa95f148cbb52d824df2c7a6

28 Dec, 2025

Nijar Ta Tilasta Wa ‘Yan Ƙasa Shiga Aikin Soja Saboda Barazanar Tsaro

Nijar ta kafa dokar tilasta aikin soja domin ƙarfafa tsaro da yaƙi da ta’addanci tare da haɗin gwiwar ƙasashen AES.

20663762 0 0 760 428
Ana lodawa...