UAE Ta Janye Dukkan Dakarunta Daga Yemen Yayin Da Rikici Ke Ƙara Ƙamari

UAE ta tabbatar da janye ragowar dakarunta daga Yemen, bayan Yemen ta soke yarjejeniyar tsaro tare da ba UAE wa’adin janye dakarunta cikin sa’o’i 24, a daidai lokacin da rikicin ƙasar ke ƙara tsanani.
30 Dec, 2025
Trump Ya Gargadi Hamas: “Idan Ba Ta Ajiye Makamai Ba, Za Ta Ɗanɗana Kuɗarta”

Trump ya gargadi Hamas da cewa dole ta ajiye makamai cikin gaggawa ko ta fuskanci sakamako, yana mai jaddada goyon bayansa ga Netanyahu da mataki na gaba na yarjejeniyar Gaza, duk kuwa da sabani kan batun Gaɓar Yamma.
30 Dec, 2025
Trump da Netanyahu Sun Gana a Florida Kan Mataki na Gaba a Shirin Zaman Lafiya na Gaza

Trump da Netanyahu sun gana a Florida don tattauna mataki na gaba na yarjejeniyar Gaza, tare da batun Hamas, Iran, Hezbollah da tsaron yankin, yayin da ake ci gaba da zarge-zargen karya dokar tsagaita wuta.
29 Dec, 2025
Hamas Ta Tabbatar da Mutuwar Abu Ubaida, Babban Mai Magana da Yawunta a Lokutan Yaƙi

Hamas ta tabbatar da mutuwar Abu Ubaida da wasu manyan kwamandojinta a Gaza, tana mai cewa duk da asarar jagoranci, ba za ta daina juriyarta ba.
29 Dec, 2025

Isra’ila: Ministan Tsaro Ben-Gvir Na Goyon Bayan Hana Kiran Sallah a Masallatai

Fashewar Bam a Masallaci a Siriya ta Kashe Mutane 8 yayin Sallar Juma’a

Iran ta kama jirgin ruwa ɗauke da lita miliyan 4 na fetur da aka yi fasa-ƙwauri a Gulf

Sojojin Isra’ila ba za su fice gaba ɗaya daga Gaza ba – Israel Katz

Ruwan sama mai tsanani ya kashe aƙalla mutum 10 a Gaza a cikin kwana ɗaya: WHO
10 Dec, 2025
Matar Shugaban Ƙasar Turkiyya ta karrama ‘yanjarida Falasɗinawa
Emine Erdogan ta yi kalaman ne a wani taron da ofishin watsa labaran Turkiyya ya shirya domin nuna bayanan Falasɗinawa mata da kuma fafatukar kafafen watsa labarai wajen ba da rahotanni daga Gaza.

9 Dec, 2025
Babu zaman lafiya idan Falasɗinawa ba su samu ‘yanci ba, in ji Shugaban Afirka ta Kudu Ramaphosa
Shugaban Afirka ta Kudu ya sabunta kiraye-kiraye na dakatar da yaƙin Gaza nan take yayin da yake gargaɗin cewa keta yarjejeniyar tsagaita wuta da ake yi na barazana ga zaman lafiyar yankin da na duniya.

8 Dec, 2025
Jirgin Amurka ya mayar da ‘yan Iran 55 zuwa Tehran
Iran ta ce jirgi ɗauke da kashi na biyu na waɗanda aka tasa ƙeyarsu zuwa gida ya tashi ne yayin da Washington ke ƙoƙarin mayar da ɗaruruwan mutane Iran.

7 Dec, 2025
Jirgi maras matuƙi na Isra’ila ya kashe Falasɗinawa duk da an cim ma yarjejeniyar tsagaita wuta
Ma’aikatan Asibitin Al Shifa na birnin Gaza sun karɓi gawawwakin maza biyu da kuma wasu Falasdinawa biyu da suka jikkata bayan harin, wanda majiyoyin likitoci suka ce jirgi maras matuƙi na Isra’ila mai ƙafa huɗu ne ya kai harin.

6 Dec, 2025
Dakarun Isra’ila sun ƙwace kayayyakin tarihi biyar a Gaɓar Yamma da Kogin Jordan da aka mamaye
Rundunar sojin Isra”ila ta kai samame wani wuri mai tsaunuka kuma ta ƙwace wasu ginshiƙai na lokacin Daular Rumawa, kamar yadda wasu ganau suka bayyana.

3 Dec, 2025
Cikin Hotuna: An yi bikin auren gomman Falasɗinawa a Gaza a lokaci guda
Aure 54 ne aka ɗaura a wani biki na mutane da yawa da aka yi cikin ɓaraguzan Khan Younis, wanda Isra’ila ta haddasa.

2 Dec, 2025
Fafaroma Leo ya yi wa mutane a Lebanon nasiha da su kauce wa rarrabuwar kawuna na ƙabilanci da siyasa.
Fafaroma Leo ya yi kira ga al’ummomin Lebanon da su haɗa kai wajen warware rikice-rikicen siyasa da tattalin arziƙi a cikin Misa da daruruwan dubban mutane suka hallara.

28 Nov, 2025
Sojojin Isra’ila sun yi kisa cikin ruwan sanyi a Jenin, Falasɗinawa sun ambace shi laifin yaƙi
Ministan Tsaron Isra’ila mai tsattsauran ra’ayi Ben-Gvir ya fitar da sanarwa yana bayar da “cikakken goyon bayansa” ga sojoji da ‘yan sandan da suka aikata “laifin yakin.”

21 Nov, 2025
Isra’ila ta yi shelar matakin karɓe iko da wani waje mai tarihi a Gaɓar Yamma da Kogin Jordan
Hukumomin Isra’ila suna shirin ƙwace ɓangare mai yawa na Sebastia, wani wuri mai muhimmanci a fannin kimiyyar binciken kayan tarihi a yankin da aka mamaye, kamar yadda wasu takardu suka nuna.

19 Nov, 2025
Turai na shirin horas da ‘yan sandan Falasɗinawa 3,000 bayan yarjejeniyar tsagaita wuta ta Gaza
Wani jami’in Ƙungiyar Tarayyar Turai ya ce ƙungiyar za ta yi tayin horas da ‘yan sandan Falasɗinu a wani ɓangare na matakin ƙoƙarin samar da tsaro mai ɗorewa a yankin.


