10 Dec, 2025

Matar Shugaban Ƙasar Turkiyya ta karrama ‘yanjarida Falasɗinawa

Emine Erdogan ta yi kalaman ne a wani taron da ofishin watsa labaran Turkiyya ya shirya domin nuna bayanan Falasɗinawa mata da kuma fafatukar kafafen watsa labarai wajen ba da rahotanni daga Gaza.

7b08e75053d88be8a38189ce3ea6c6bb22e137e912fb0e76bbb3c006f15fe7bb

9 Dec, 2025

Babu zaman lafiya idan Falasɗinawa ba su samu ‘yanci ba, in ji Shugaban Afirka ta Kudu Ramaphosa

Shugaban Afirka ta Kudu ya sabunta kiraye-kiraye na dakatar da yaƙin Gaza nan take yayin da yake gargaɗin cewa keta yarjejeniyar tsagaita wuta da ake yi na barazana ga zaman lafiyar yankin da na duniya.

62c686e3866d0e60deef882419f4f35e250764c874c4cc90763dcc266670b347

8 Dec, 2025

Jirgin Amurka ya mayar da ‘yan Iran 55 zuwa Tehran

Iran ta ce jirgi ɗauke da kashi na biyu na waɗanda aka tasa ƙeyarsu zuwa gida ya tashi ne yayin da Washington ke ƙoƙarin mayar da ɗaruruwan mutane Iran.

9dc5ff5612ab62bddfa4e9fbab20a2065b13b6e6809526d613470d289cc20475

7 Dec, 2025

Jirgi maras matuƙi na Isra’ila ya kashe Falasɗinawa duk da an cim ma yarjejeniyar tsagaita wuta

Ma’aikatan Asibitin Al Shifa na birnin Gaza sun karɓi gawawwakin maza biyu da kuma wasu Falasdinawa biyu da suka jikkata bayan harin, wanda majiyoyin likitoci suka ce jirgi maras matuƙi na Isra’ila mai ƙafa huɗu ne ya kai harin.

3262e0e136296e65e0f96633ca740528c87087cb6077d746d4d8cc6ee1c8af50

6 Dec, 2025

Dakarun Isra’ila sun ƙwace kayayyakin tarihi biyar a Gaɓar Yamma da Kogin Jordan da aka mamaye

Rundunar sojin Isra”ila ta kai samame wani wuri mai tsaunuka kuma ta ƙwace wasu ginshiƙai na lokacin Daular Rumawa, kamar yadda wasu ganau suka bayyana.

1764909827877 yvoeft 3802349c6f9ab11f4976240c759dee7a9475a1cb3bd4dfee55352e30d4cef8a0

3 Dec, 2025

Cikin Hotuna: An yi bikin auren gomman Falasɗinawa a Gaza a lokaci guda

Aure 54 ne aka ɗaura a wani biki na mutane da yawa da aka yi cikin ɓaraguzan Khan Younis, wanda Isra’ila ta haddasa.

1764728321455 cjpj4e bcd327a2fb29c4254cd32cd2938dbb8200ae375f12ea81d43d2d6e42faa5b214

2 Dec, 2025

Fafaroma Leo ya yi wa mutane a Lebanon nasiha da su kauce wa rarrabuwar kawuna na ƙabilanci da siyasa.

Fafaroma Leo ya yi kira ga al’ummomin Lebanon da su haɗa kai wajen warware rikice-rikicen siyasa da tattalin arziƙi a cikin Misa da daruruwan dubban mutane suka hallara.

46 1 300x208 1

28 Nov, 2025

Sojojin Isra’ila sun yi kisa cikin ruwan sanyi a Jenin, Falasɗinawa sun ambace shi laifin yaƙi

Ministan Tsaron Isra’ila mai tsattsauran ra’ayi Ben-Gvir ya fitar da sanarwa yana bayar da “cikakken goyon bayansa” ga sojoji da ‘yan sandan da suka aikata “laifin yakin.”

2025 11 27t171647z 290604763 rc215ia6y7ww rtrmadp 3 israel palestinians west bank violence

21 Nov, 2025

Isra’ila ta yi shelar matakin karɓe iko da wani waje mai tarihi a Gaɓar Yamma da Kogin Jordan

Hukumomin Isra’ila suna shirin ƙwace ɓangare mai yawa na Sebastia, wani wuri mai muhimmanci a fannin kimiyyar binciken kayan tarihi a yankin da aka mamaye, kamar yadda wasu takardu suka nuna.

fc8a7dd8feceef2246d8102f159c9db8b5658aedcf77972da0e8ba28b98d74ef

19 Nov, 2025

Turai na shirin horas da ‘yan sandan Falasɗinawa 3,000 bayan yarjejeniyar tsagaita wuta ta Gaza

Wani jami’in Ƙungiyar Tarayyar Turai ya ce ƙungiyar za ta yi tayin horas da ‘yan sandan Falasɗinu a wani ɓangare na matakin ƙoƙarin samar da tsaro mai ɗorewa a yankin.

8578b67dc595c16932bbef264ff26652fdd13b22fd762ebcdded0c502f78aa8f
Ana lodawa...