3 Mar, 2026

Shari’ar Harin Ginin MDD: Kotu Ta Amince Da Bukatar DSS Na Gaggauta Sauraron Kara

Kotun Tarayya ta amince a gaggauta sauraron shari’ar harin ginin MDD na 2011, yayin da DSS ta kare sahihancin rikodin bidiyon tambayoyin da aka yi wa wadanda ake tuhuma.

Untitled 1 Recovered Recovered Recovered Recovered 6

3 Mar, 2026

Farashin Fetur Na Tunkarar ₦1,000 A Najerya Yayin Da Rikicin Iran Ke Kara Tsananta

Farashin fetur na iya kaiwa ₦1,000 a Najeriya idan rikicin Gabas ta Tsakiya ya ci gaba, yayin da karin farashi daga matatar Dangote ya riga ya fara tasiri a kasuwa.

petrol

2 Mar, 2026

Gwamnatin Tarayya Ta Rufe Wurin Hako Duwatsu a Abuja Bisa Zargin Keta Dokokin Muhalli

Hukumar NESREA ta rufe wani wurin hako duwatsu a Abuja bisa zargin fashewa ba bisa ƙa’ida ba da kuma barazana ga rayuka da dukiyoyin mazauna yankin.

NESREA2

2 Mar, 2026

Cunkoso Ya Mamaye Manyan Filayen Jiragen Sama na Nijeriya Bayan Fara Dokar “Go-Cashless”

Sabuwar dokar biyan kuɗi ba tare da tsabar kuɗi ba ta jawo cunkoso a manyan filayen jiragen sama na Lagos da Abuja yayin da direbobi suka yi tururuwa domin rajista.

1745488178691 d96lw 2022 10 18t112135z 1956441212 rc2 rmadp 3 nigeria economy migration main

26 Feb, 2026

Tinubu ya tsawaita haramcin fitar da ɗanyen ƙwayar shea na shekara guda

Tinubu ya tsawaita haramcin fitar da ɗanyen ƙwayar shea domin ƙarfafa sarrafawa a gida.

shea butter

26 Feb, 2026

Tinubu ya buƙaci Majalisar Dattawa ta duba kundin tsarin mulki kan ‘yan sandan jihohi

Tinubu ya nemi Majalisar Dattawa ta gyara kundin tsarin mulki domin kafa ‘yan sandan jihohi.

download 2 8

26 Feb, 2026

‘Yan ta’adda sun kai hari masallaci a Kebbi, mutum shida sun mutu

Harin da ake zargin Lakurawa ne ya kai ga kashe masu ibada shida a wani masallaci a Kebbi.

Unknown Gunmen 1 700x394 1

23 Feb, 2026

Wike Ya Ce Zaben FCT Ya Nuna ‘Yan Najeriya Ba Su Saukin Yaudara

Wike ya ce zaben FCT ya nuna cewa ‘yan Najeriya ba su saukin yaudara, tare da yabawa Tinubu, INEC da jami’an tsaro.

Unknown2

20 Feb, 2026

ICPC Ta Kai Samame a Gidan El-Rufai a Abuja

Hukumar ICPC ta binciki gidan tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai a Abuja ranar Alhamis, yayin da ake ci gaba da bincike kan zargin almundahana.

El Rufai

20 Feb, 2026

FCT: Wike Ya Ayana Juma’a Aiki-Ba-Rana, Ya Takaita Motsi Gaba-Daya

Ministan FCT, Nyesom Wike, ya sanar da ranar Juma’a, 20 Fabrairu 2026 a matsayin aiki-ba-rana, tare da takaita motsi daga karfe 8 na dare zuwa 6 na yamma ranar Asabar, 21 Fabrairu, a yayin zaben majalisun ƙananan hukumomi

Nyesom Wike 559x400 1
Ana lodawa...