21 Jan, 2026

Tsohuwar Ministar Man Fetur Diezani Ta Bayyana a Kotun London Kan Zargin Cin Hanci na £100,000

Diezani Alison-Madueke ta fara fuskantar shari’a a London kan zargin karɓar cin hanci na fiye da £100,000 a lokacin da take Ministar Man Fetur a Najeriya.

Diezani Madueke

21 Jan, 2026

Masu Kwangilar Gida Sun Yi Barazanar Mamaye Titunan Abuja Har Sai An Biya Basussukan ₦4.7 Tiriliyan

Ƙungiyar All Indigenous Contractors Association of Nigeria (AICAN) ta ce za ta ci gaba da zanga-zanga da mamaye titunan Abuja har sai Gwamnatin Tarayya ta biya basussukan ayyukan da ta ce sun kai ₦4.7 tiriliyan, tana zargin gwamnati da bayar da takardun biyan kuɗi marasa kuɗin gaske.

indigenous contractors e1768979268255

20 Jan, 2026

Ajiboye Ya Gargadi ’Yan Nijeriya Kan ADC, Ya Ce Zai Iya Lalata Makomar Ƙasa

Biodun Ajiboye ya gargadi ’yan Nijeriya cewa jam’iyyar ADC na iya jefa ƙasar cikin hatsari idan ba a kula da tasirinta ba.

IMG 3384

20 Jan, 2026

Sojoji Sun Ce Babu Lalata Bututun Mai Ko Ɗaya da Aka Yi a 2025 a Yankin 6 Division

Sojojin Nijeriya sun ce babu wani rahoton lalata bututun mai a yankin Neja Delta a 2025, sakamakon ingantaccen tsaro da haɗin gwiwa da al’umma.

IMG 3382

20 Jan, 2026

Gwamnatin Tarayya Ta Buɗe Aikace-Aikacen Tallafin Karatu na PTDF na Ƙasashen Waje na 2026

Gwamnatin Tarayya ta buɗe tallafin karatun PTDF na 2026 domin horas da ɗaliban MSc da PhD a ƙasashen waje a fannin mai da iskar gas.

IMG 3385

20 Jan, 2026

DSS Ta Kama Tsohon AGF Malami Bisa Zargin Tallafa wa Ta’addanci

DSS ta kama tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami domin bincike kan zargin tallafa wa ta’addanci bayan gano makamai a gidansa a yayin binciken EFCC.

IMG 3383

20 Jan, 2026

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Kira Ga Haɗin Kan Kasa Don Ƙarfafa Martabar Najeriya a Duniya.

Gwamnatin Tarayya ta ce inganta martabar Najeriya a duniya nauyin kowa ne, tare da kira ga gaskiya, haɗin kai da nuna a fili irin sauye-sauyen da ke gudana.

IMG 3381

19 Jan, 2026

Bankuna 20 Sun Ƙara Ƙoƙari Yayin da Wa’adin Ƙara Jari na CBN Ke Gabatowa

Yawancin bankunan Najeriya sun kusa kammala shirin ƙara jarinsu, yayin da CBN ke shirin rufe shirin sake fasalin tsarin bankuna a ƙasar.

download 12

19 Jan, 2026

Hukumar FCTA Ta Kwato Mabarata da Masu Larurar Hauka 607 Daga Titunan Abuja

Hukumar FCTA na ci gaba da kwashe mabarata da masu larurar hankali daga Abuja tare da yaki da amfani da yara a matsayin kayan kasuwancin bara.

FCTA 625x400 1

17 Jan, 2026

Nwabali Ya Zama Jarumi, Najeriya Ta Doke Masar Ta Lashe Tagulla a AFCON 2025

Bajintar Stanley Nwabali a bugun fenariti ta bai wa Najeriya damar doke Masar da lashe tagulla a AFCON 2025.

nwabali south africa afcon
Ana lodawa...