Amurka da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Don Ƙarfafa Kiwon Lafiyar Kristoci

Amurka da Nijeriya sun ƙulla yarjejeniya ta biliyoyin daloli domin inganta kiwon lafiya, duk da takaddamar da ke tattare da batun ’yancin addini da tsaro a ƙasar.
21 Dec, 2025
Rundunar Sojojin Nijeriya sun kama motocin a-kori-kura biyu ɗauke da kayayyakin da ake zargin za a kai wa ISWAP a Borno.

Sojojin Operation Hadin Kai sun cafke motocin da ake zargin suna kai wa ISWAP kayayyaki bayan sahihin bayanan sirri. Rundunar ta ce za ta ci gaba da ƙoƙarin katse hanyoyin tallafa wa ’yan ta’adda da kare fararen hula.
20 Dec, 2025
Shugaba Tinubu ya gabatar da kasafin kuɗin 2026 na naira tiriliyan 58.47

Kasafin kuɗin 2026 na naira tiriliyan 58.47 da Tinubu ya gabatar ya fi mayar da hankali kan tsaro da raya ƙasa. Gwamnati na sa ran kasafin zai taimaka wajen inganta tattalin arzikin Nijeriya idan aka aiwatar da shi yadda ya kamata.
19 Dec, 2025
Haƙar zinari ta haramtacciyar hanya na ƙara tsananta rikici da rashin tsaro a Nijeriya

Haƙar zinari ta haramtacciyar hanya na zama babbar hanyar samun kuɗi ga ‘yanbindiga a Nijeriya, tare da ƙara tsananta rikici da garkuwa da mutane. Masana na kira da a magance matsalar ta hanyar tsaro da kuma hanyoyin samun aikin yi na halal.
19 Dec, 2025

Sojojin Nijeriya Sun Dakile Hari, Sun Hallaka ’Yan Ta’adda a Borno

Kotu ta ƙi amincewa da buƙatar belin Abubakar Malami a Abuja

Takalafin Rikicin Jirgin Nijeriya a Burkina Faso Ya Sulhunta, Sojoji Na Shirin Komawa Gida

Shugaban NMDPRA Farouk Ahmed ya yi murabus, Tinubu ya nada wanda zai maye gurbinsa

Kotu ta ba wa NDLEA damar tsare jirgin ruwa da ma’aikatansa 21 kan dakon hodar ibilis daga Brazil
17 Dec, 2025
Hukumar ICPC ta ce za ta binciki shugaban NMDPRA Farouk Ahmed kan ƙorafin Dangote
A takardar ƙorafin da aka gabatar a ranar 16 ga Disamba, Dangote ya nemi a kama Ahmed, a gudanar da bincike tare da gurfanar da Farouk Farouk Ahmed a kotu kan zargin yin rayuwar ƙarya da kuɗin da yake samu a matsayin ma’aikacin gwamnati.

16 Dec, 2025
Dangote ya miƙa ƙorafi ga hukumar ICPC kan shugaban NMDPRA Farouk Ahmed
A cikin takardar ƙorafin da aka gabatar a ranar 16 ga Disamba, Dangote ya nemi a kama Ahmed, a gudanar da bincike tare da gurfanar da shi a gaban ƙuliya bisa zarginsa da yin rayuwar ƙarya fiye da ƙarfinsa a matsayin ma’aikacin gwamnati.

16 Dec, 2025
Dakarun Nijeriya sun kashe gawurtattun ‘yanbindiga, sun kuɓutar da mutane a Kaduna da Filato
Kazalika ranar 12 ga watan Disamba dakaru sun yi nasarar kai samame a maɓiyar wani ƙasurgumin ɓarawo da ya yi ƙaurin suna a garkuwa da mutane a ƙananan hukumomin Bassa da Jos North na Jihar Filato, in ji sanarwar.

16 Dec, 2025
An kama mutum shida bisa safarar makamai da garkuwa da mutane a Jihar Neja ta Nijeriya
Abiodun ya ƙara da cewa ranar 27 ga watan Nuwamba, ma’aikata sun kama wani mai suna Aminu Ahmed bisa zargin garkuwa da yara uku a Kontagora da kuma karɓar kuɗin fansa fiye da naira miliyan biyu.

15 Dec, 2025
Rashin sa ido kan shigar da mai Nijeriya na barazana ga ayyukan yi da zuba jari: Dangote
Dangote ya bukaci a gudanar da bincike na hukuma a kan Hukumar kula da harkokin sarrafawa da tacewa da sufurin man fetur a Nijeriya, NMDPRA.

15 Dec, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta karyata zargin bai wa Faransa bayanan ‘yankasar don tara haraji
Sanarwar fadar Shugaban Nijeriya ta ce yarjejeniyar da aka ƙulla tsakanin Hukumar Tara Harajin Kasar, FIRS da wani kamfanin Faransa damar ganin bayanan masu biyan harajin Nijeriya ko manhajar int.

14 Dec, 2025
Sojojin Nijeriya sun daƙile harin ISWAP, sun lalata motocin ƙunar-baƙin-wake na ‘yan ta’adda
‘Yan ta’addan sun yi yunkurin kutsawa cikin sansanin soji na Mairari ta hanyar amfani da motocin ƙunar-baƙin-wake guda biyu. Sai dai sojojin da ke aikin sa ido sun gano tare da tarwatsa motocin kafin su kai ga shiga sansanin.

13 Dec, 2025
Shugaba Tinubu ya amince da kafa sabuwar makarantar horar da kuratan sojoji a Abakaliki
Shugaban Sojin Ƙasa na Nijeriya Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya ce ana sa ran sabon depot ɗin da za a buɗe a Abakaliki zai fara aiki nan gaba kaɗan sannan kuma ya tallafa wa sauran wuraren horar da kuratan soji da ke Zaria da Osogbo.

12 Dec, 2025
Kotun Ƙolin Nijeriya ta soke afuwar da Tinubu ya yi wa Maryam Sanda ta tabbatar da hukuncin kisa
A watan Oktoba ne Shugaba Tinubu ya yi wa Maryam afuwa ta hanyar sassauta mata hukuncin daga na kisa zuwa na zaman gida yari na shekaru 12 a bisa dalilai na tausayawa.

12 Dec, 2025
Aƙalla sojojin Nijeriya da Ivory Coast 200 sun isa Benin bayan an daƙile yunƙurin juyin mulki
Yunƙurin juyin mulkin ya girgiza Benin ranar Lahadi, lamarin da ya sa Nijeriya da Ivory Coast suka tattara dakaru domin tallafa wa gwamnatin na farar-hula.



