Tinubu ya yi ganawar sirri da manyan jami’an tsaron Nijeriya

Da yake bayani ga manema labarai bayan ganawar, babban hafsan sojin ƙasan Nijeriya Waidi Shaibu ya ce sun samu labari mai kyau daga jihar ƙwara inda mutane 38 da aka yi garkuwa da su daga cocin suka koma ga iyalansu.
24 Nov, 2025
Ɗalibai 50 cikin fiye da 300 da aka sace daga makarantar St. Mary a Jihar Neja sun tsere – CAN

A cikin wata sabuwar sanarwa da ƙungiyar ta CAN ta fitar a ranar Lahadi, ɗalibai 50 ɗin da suka sun riga sun haɗu da iyalansu.
23 Nov, 2025
Gwamnatin Kebbi ta bayar da umarnin rufe duka makarantun gwamnati da na kuɗi a jihar

Wannan na zuwa ne bayan sace ɗalibai mata 25 daga wata makaranta da ke Maga.
23 Nov, 2025
Hukumar NDLEA ta kama mutum 230 a samame daban-daban a Kano

An kai samamen ne a maɓoyar fitattun masu safarar ƙwayoyi a yankuna kamar su Kofar Ruwa, Tashar Rami, Rijiyar Lemo, Kurna, Mil Tara da sauran wurare da dama inda aka ƙwato tabar wiwi da sholisho da miyagun ƙwayoyi da makamai.
21 Nov, 2025

Jerin lokutan da aka shafe ana shari’ar Nnamdi Kanu, jagoran ‘yan-awaren Biafara a Nijeriya

‘Yan bindiga sun sace ɗalibai da ma’aikata a wata makaranta a Jihar Neja

Jagoran ‘yan-awaren Biafra: Babbar Kotu a Nijeriya ta samu Nnamdi Kanu da laifin ta’addanci

Ribadu ya jagoranci wata tawagar Nijeriya mai ƙarfi zuwa Amurka kan zargin kashe Kiristoci a ƙasar

Kotu ta yanke wa wani shugaban ISWAP da ya tsara hare-haren kano na 2012 ɗaurin shekara 20
19 Nov, 2025
Majalisar Dattawan Nijeriya ta nemi a ɗauki ƙarin sojoji 100,000 don magance rashin tsaro
Gidan talabijin ɗin ƙasar (NTA) ya ruwaito cewa majalisar ta kuma kafa wani kwamiti na wucen gadi domin yin bincike kan ware kuɗi da kashe kuɗi da kuma sakamakon shirin kare makarantu.

19 Nov, 2025
Tinubu ya ɗaga tafiyarsa tarukan G20 da AU-EU saboda yanayin rashin tsaro da ake ciki a Nijeriya
Tun da fari an tsara cewa Shugaba Tinubu zai bar Abuja a ranar Laraba don halartar Taron G20 karo na 20 a Afirka ta Kudu, inda daga can zai wuce Luanda don halartar taron Ƙungiyar Hadin Kan Afirka da na Tarayyar Turai wato AU-EU.

19 Nov, 2025
Tinubu ya yi alhinin mutuwar Janar Uba da ‘yan ta’adda suka kashe a Borno
Shugaban na Nijeriya ya kuma yi magana game da ɗalibai 25 da aka sace a makarantar ‘yan mata ta gwamnati a ƙaramar hukumar Danko/Wasagu ta jihar Kebbi ranar Litinin.

18 Nov, 2025
Majalisar Dokokin Amurka za ta binciki zargin yi wa Kiristoci kisan kiyashi a Nijeriya ranar Alhamis
Za a gabatar da kwamitoci biyu na shaidu, ciki har da manyan jami’an Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka da shugabannin addinai na Nijeriya.

18 Nov, 2025
Gwamnatin Jihar Katsina za ta shirya muƙabala tsakanin Yahya Masussuka da sauran Malaman Musulunci
“Domin samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali, gwamnan Jihar Katsina Umaru Dikko Radda ya umarci Malam Yahya ya shirya kare kansa bisa zargin da ake masa a gaban majalisar malamai,” in ji sanarwar.

18 Nov, 2025
Babban hafsan sojin Nijeriya ya je Jihar Kebbi ya nemi a tsaurara neman ‘yan matan da aka sace
Janar Shaibu ya bayar da umarnin ne a ranar Litinin, 17 ga Nuwamban 2025, yayin wata ziyarar aiki da ya kai jihar.

18 Nov, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta umarci jami’an tsaro su kuɓutar da ɗalibai mata da aka sace a Jihar Kebbi
“An umarci jami’an tsaronmu da jami’an leƙen asiri su gano, tare da kuɓutar da ɗaliban da kuma dawo da su cikin aminci,” a cewar Minitstan Watsa Labarai na Kasar, Mohammed Idris a cikin wata sanarwa.

17 Nov, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta ƙaddamar da tallafin jarin N50m ga ɗalibai a fannin ƙirƙire-ƙirƙire
Shirin zai taimaka wajen gano da horar da matasa manyan gobe ‘yan Nijeriya tare da samar da hanyar tallafawa ƙirƙire-ƙirƙirensu masu mahimmaci a fannonin Kimiyya da Fasaha da Injiniyanci da Lissafi da kuma Kimiyyar Lafiya wato (STEMM).

17 Nov, 2025
Nijeriya tana tattaunawa kan tsaro da Amurka bayan barazanar Trump: Yusuf Tuggar
Nijeriya tana cikin tattaunawa da Amurka bayan barazanar da Shugaban Amurka Donald Trump ya yi kan zargin ana yi wa Kiristoci kisan kare dangi a kasar, kamar yadda Ministan Harkokin Wajen Nijeriya ya ce.

17 Nov, 2025
‘Yan sandan Nijeriya sun tabbatar da sace ɗalibai ‘yan mata 25 a Kebbi
Rundunar ‘yan sandan Nijeriya reshen Jihar Kebbi ta ce tuni aka tura jami’an ‘yan sanda na musamman da sojoji da ‘yan bijilanti domin aikin ceto ɗaliban da aka sace.



