12 Jan, 2026

Jami’an Tsaro Sun Hallaka ‘Yanfashin Daji da Dama a Jihar Kogi

Rundunar ‘yansandan Kogi tare da sojoji sun samu nasarar kawar da wasu ‘yanfashin daji tare da tarwatsa hanyoyin sadarwarsu a wani samame na haɗin gwiwa.

bc6f284bba5e96e2c13f1780db512143ff56341ec9f94bff59ee6a64bbab90cf

11 Jan, 2026

’Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Huɗu a Sabon Hari a Jihar Neja

Harin ya auku ne mako guda kacal bayan ’yan bindiga sun kashe mutane 42 a wasu ƙauyukan Jihar Neja, ciki har da kasuwar Daji da ke kauyen Demo a Borgu da kuma ƙauyukan Kananan Hukumomin Agwara da ke makwabtaka da ita.

5a42a67ec5ff0cfa758ae011d623b2cf382eb416739555859daf1d437b9da428

11 Jan, 2026

An Fara Bincike Kan Zargin Sakacin Asibiti a Mutuwar Ɗan Chimamanda a Legas

Gwamnatin Legas ta fara bincike kan zargin sakacin asibiti a mutuwar ɗan marubuciya Chimamanda Ngozi Adichie mai watanni 21.

e37babd40fffff648ce23578712c00b8fe0e9d31057bd63b7f07b69f3be4e2e6

11 Jan, 2026

Gaggawa: Super Eagles Sun Doke Algeria, Sun Kai Wasan Dab da Na Ƙarshe na AFCON 2025

Super Eagles sun doke Algeria da ci 2–0 a kwata fainal, inda suka kai wasan dab da na ƙarshe na AFCON 2025.

SuperEagles vs tunisia

10 Jan, 2026

DSS Ta Tabbatar da Kama Jami’inta Kan Zargin Sace Ƙaramar Yarinya a Jigawa

Hukumar DSS ta tabbatar da kama jami’inta bisa zargin sacewa da lalata da ƙaramar yarinya a Jigawa, tare da jaddada cewa bincike yana gudana.

64382a48aec2d6789cf0134a4be1be244ba65b9da4b60580f63a00247d30028d

9 Jan, 2026

Trump ya yi barazanar sake kai hare-hare a Najeriya kan kisan Kiristoci

A ranar Alhamis ne aka fitar da kalaman na Trump na cewa Amurka za ta sake kai hare-hare a Najeriya idan aka ci gaba da kisan Kiristoci.

2026 01 08t214054z 1 lynxmpem07176 rtroptp 3 usa trump drugpricing

6 Jan, 2026

Sojojin Najeriya Sun Ceto Tsohon Kanal Ajanaku a Filato Bayan Garkuwa da Shi

Dakarun Najeriya sun kubutar da Kanal Ajanaku mai ritaya a Jihar Filato bayan wani samame na musamman ba tare da biyan kudin fansa ba.

459278870eb746a780260671c2e3fa84d8b820f48b497e29fbff0780271d9a4a

6 Jan, 2026

Hare-Hare Sun Kara Tsananta: An Kashe Sojojin Nijeriya Tara a Borno Bayan Kwanton-Bauna

A kalla sojoji tara sun mutu wasu kuma sun jikkata bayan ayarin sojin Najeriya ya taka nakiya sannan aka bude musu wuta a kusa da Bindundul a Jihar Borno.

download 1 2 e1767684008676

5 Jan, 2026

Hatsarin Kwale-kwale a Yobe: Sojojin Nijeriya Sun Ciro Gawarwaki 27

Hatsarin kwale-kwale a Nguru, jihar Yobe, ya yi sanadin mutuwar mutane 27 yayin da sojojin Nijeriya suka ceto 13 da ransu.

94ea9fe2fe2c592dedeec139579613e1e87c3205a381e37748f72af18716a323

5 Jan, 2026

Fiye da Mutane 50 Sun Rasa Rayukansu a Harin ’Yan Bindiga a Jihar Neja

Harin ’yan bindiga a kauyen Demo na Jihar Neja ya yi sanadin mutuwar fiye da mutane 50, lamarin da ya jawo umarnin gaggawa daga Shugaba Tinubu kan tsaro da ceto.

6c73db6ca95809e75393ee381777a50dc5d3055a4d37968fcda42e89ebba787e
Ana lodawa...