Kasafin kuɗin gwamnatin kano na 2026 zai haura naira tiriliyan ɗaya – Gwamna Abba Kabir

Wannan ne karon farko da gwamnatin Kano za ta gabatar da kasafin kuɗi da ya haura naira tiriliyan ɗaya, a cewar wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan na Kano Sanusi Bature ya fitar ranar Juma’a.
14 Nov, 2025
Rundunar sojin Nijeriya ta ƙuɓutar da ‘yan bautar ƙasa 47 daga ‘yan Boko Haram a Borno

Sojojin sun yi saurin ƙubutar da su daga yiwuwar garkuwar ‘yan Boko Haram/ISWAP waɗanda ke kai hare-hare yankin,’’ in ji sanarwar.
13 Nov, 2025
Ministan Abuja Nyesom Wike ya ce yana girmama sojoji

Ya ce gwamnati ba za ta lamunci duk wani yunƙuri na karya ƙa’idojin amfani da filaye ko kuma hana jami’an gwamnati gudanar da ayyukansu da ke kan ka’ida ba.
13 Nov, 2025
Nijeriya ta dakatar da aiwatar da harajin kashi 15% kan shigar da fetur da dizal cikin ƙasar

Tun farko manufar wannan matakin ita ce ƙarfafa masana’antun tace man cikin gida kamar su Matatar Dangote da ƙananan masana’antun tace mai, ta hanyar sanya man da ake shigar da shi daga waje ya fi tsada.
13 Nov, 2025

‘Musulmai ne Boko Haram ta fara yi wa ɓarna’: AU ta yi watsi da Trump kan kisan kiyashi a Nijeriya

Za mu bai wa kowane jami’in soja da ke bakin aikinsa kariya – Ministan Tsaron Nijeriya

‘Yan wasan Super Eagles sun ƙaurace wa atisaye kan rashin biyansu alawus

An kama hodar ibilis mai nauyin kilogiram 1,000 a Nijeriya

Jiragen yaƙin Nijeriya sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP da ɓarayin daji a Borno da wasu jihohin Arewa
10 Nov, 2025
Babu abin da za mu rasa idan Nijeriya ta daina hulɗa da Amurka – Sheikh Gumi
“Akwai ƙasashe da suke rayuwa waɗanda ba su san akwai wani abu Amurka ba, wannan ƙasar ba ta nuna mana tana ƙaunarmu ba, sai dai ta tatse manmu, ta raba mu, ta cutar da mu,” in ji fitaccen malamin.

10 Nov, 2025
Damuwa kan kutsawar ‘yan bindiga Jihar Kano
Jihar Kano na daya daga cikin jihohin arewacin Nijeriya wadanda ake da zaman lafiya da kwanciyar hankali, idan aka kwatanta da sauran yankin da matsalar tsaro ta yi kamari.

10 Nov, 2025
Rundunar sojin Nijeriya ta ce ta kuɓutar da mutum 86 da Boko Haram ta yi garkuwa da su
Da dakarun operation Hadin Kai suka sami labarin, sai suka yi ta kan ‘yan ta’addan a inda suke a hanyar Mangari inda mayaƙan suka tsere a gigice.

9 Nov, 2025
INEC ta ayyana Charles Soludo na APGA a matsayin wanda ya lashe zaɓen Gwamnan Anambra
Charles Chukwuma Soludu ya samu nasarar samun wa’adi na biyu bayan ya samu ƙuri’u 422,664, yayin da Nicholas Ukachukwu na Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ya biyo baya da ƙuri’u 99,445.

7 Nov, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta amince a ci bashin dala 396 domin inganta kiwon lafiya da ayyukan jinƙai
Ministan Kuɗi na Nijeriya Wale Edun, ne ya bayyana amincewar da aka yi na cin bashin inda ya ce za a yi amfani da shi wurin tallafa wa mutanen da rikici ya raba da muhallansu da kuma aikin aiwatar da inganta cibiyoyin kiwon lafiya a Jihar Sokoto.

6 Nov, 2025
An gabatar da kudiri a Majalisar Dokokin Amurka don saka wa Ƙungiyoyin Miyetti Allah takunkumi
Kudirin ya ambaci kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria (MACBAN) da Miyetti Allah Kautal Hore a matsayin kungiyoyin da ke da hannu a irin waɗannan laifuka.

6 Nov, 2025
Majalisar Dattawan Nijeriya ta amince a ɗaure malaman makaranta shekara 14 kan cin zarafin ɗalibai
Majalisar dattawana Nijeriya ta ce ƙudurin dake da manufar kare ɗalibai daga dukkan wani nau’in cin zarafi a makarantin gaba da sakandare.

5 Nov, 2025
An kashe ‘yan ta’adda fiye da 592 a Borno tun daga Maris din 2025 – Ministan Yada Labaran Nijeriya
Ministan yaɗa labarai na Nijeriya, Muhammed Idris ya ce gwamnatin Nijeriya tana yin nasara a yaƙinta da ta’addanci, inda ake samun manyan cigaba a arewa ta tsakiyar ƙasar.

4 Nov, 2025
Amurka na da ajanda a Nijeriya tana fakewa da yi wa Kiristoci kisan kare dangi – Sheik Bala Lau
A wata hira ta musamman da TRT Afrika Hausa, Sheik Lau ya ce bai kamata Amurka a matsayinta na babbar kasa mai fada-a-ji ta yi barazanar daukar irin wannan mataki ba tare da yin sahihin bincike kan lamarin ba.

4 Nov, 2025
China na adawa da Trump kan amfani da ‘addini da ‘yancin ɗan’adam’ domin tsoma baki a Nijeriya
Martanin Beijing yana zuwa ne bayan Shugaban Amurka Trump ya yi barazanar ɗaukar matakin sojin kan Nijeriya kan zargin yi wa Kiristoci kisan gilla.



