NARD Ta Shirya Komawa Yajin Aiki a Fadin Nijeriya Daga 12 Ga Janairu

NARD ta ce za ta fara yajin aiki daga 12 ga Janairu idan gwamnatin Najeriya ta kasa cika yarjejeniyar da suka kulla a baya.
4 Jan, 2026
NDLEA Ta Kama Indiyawa 22 Dauke da Cocaine a Gaɓar Ruwan Legas

NDLEA ta kama Indiyawa 22 a Legas bayan gano kilogiram 31.5 na cocaine a cikin jirgin ruwansu daga Tsibirin Marshall.
4 Jan, 2026
‘Yan Bindiga Sun Kashe Sama da Mutum 30, Sun Sace Wasu da Dama a Jihar Neja

Fiye da mutum 30 sun mutu kuma an sace wasu da dama a sabon harin ‘yan bindiga a Jihar Neja duk da cigaban kokarin tsaro.
4 Jan, 2026
Sojojin Najeriya Sun Bankado Sama da Albarusai 1,200 a Maiduguri

Sojojin Najeriya sun gano albarusai fiye da 1,200 a Maiduguri bayan binciken bayanan sirri domin kare tsaro.
3 Jan, 2026

CAF Ta Zaɓi Eric Chelle a Matsayin Gwarzon Koci na Zagayen Rukuni a AFCON 2025

Sakon Sabuwar Shekara: Tinubu Ya Ce Za a Tallafa Wa Mutum 1,000 a Kowace Mazaɓa a Nijeriya

An Sallami Anthony Joshua Daga Asibiti Bayan Mummunan Hatsarin Mota a Ogun

Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 47 Cikin Awanni 72, Sun Ceto Sama da Mutum 30

Kotu Ta Umurci A Tsare Tsohon AGF Abubakar Malami da Ɗansa a Kuje Har Zuwa Wani Lokaci
30 Dec, 2025
Fashewa Ta Tashi a Asibitin Bagudo na Kebbi
An samu fashewa a Asibitin Bagudo na Kebbi, amma ‘yan sanda sun tabbatar da babu wanda ya mutu ko ya ji rauni, yayin da ake ci gaba da bincike kan musabbabin lamarin.

30 Dec, 2025
Mutuwar ‘Yan Jarida Bakwai a Gombe Ta Jefa Al’umma Cikin Jimami
‘Yan jarida bakwai sun rasu a hatsarin mota a Gombe yayin dawowa daga ɗaurin aure, yayin da gwamnati da al’umma ke cikin alhini tare da yi wa jikkatattu fatan sauki.

28 Dec, 2025
Shugaba Tinubu Ya Nufi Turai Don Ci Gaba da Hutun Karshen Shekara, Zai Kuma Ziyarci UAE
Shugaba Tinubu ya tafi Turai domin hutun karshen shekara, sannan daga nan zai ziyarci Abu Dhabi don halartar taron duniya kan cigaba mai ɗorewa, kafin ya koma Najeriya.

28 Dec, 2025
Fashewar Bam a Zamfara Ta Hallaka Mutane a Hanyar Magami–Dansadau
Fashewar bam da aka binne a hanya a Zamfara ta yi sanadin mutuwar aƙalla mutane bakwai tare da jikkata wasu da dama.

27 Dec, 2025
Tinubu: Nijeriya Ta Nemi Taimakon Turkiyya domin Magance Matsalar Tsaro
Shugaba Tinubu ya ce Nijeriya ta nemi taimakon Turkiyya kan tsaro saboda jinkiri da tsadar makaman soji, tare da jaddada shirin kafa ‘yansandan jihohi.

27 Dec, 2025
Mazauna Sokoto Sun Ce Hare-haren Amurka Sun Faɗa a Wuraren da Ba a da ’Yan Daesh
Mazauna Tambuwal a Sokoto sun ce hare-haren da Amurka ta kai sun faɗa a yankin da babu ’yan Daesh, lamarin da ya jawo fargaba da cece-kuce kan sahihancin bayanan tsaro.

26 Dec, 2025
Amurka Ta Kai Hari a Sokoto Da Haɗin Gwiwar Nijeriya – Ma’aikatar Harkokin Waje
Ma’aikatar Harkokin Wajen Nijeriya ta tabbatar da cewa Amurka ta kai hare-hare a Jihar Sokoto da cikakken haɗin gwiwa domin yaƙi da ISIS.

26 Dec, 2025
Amurka Ta Kai Hari Kan Mayaƙan Daesh a Arewa Maso Yammacin Nijeriya — Donald Trump
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce sojojin Amurka sun kai hare-hare kan mayaƙan ISIS (Daesh) a Arewa Maso Yammacin Nijeriya, yana mai cewa matakin ya biyo bayan zargin kashe-kashen fararen hula.

25 Dec, 2025
Harin Masallaci a Maiduguri: Tinubu Ya Umarci Ƙara Tsaurara Tsaro — Shettima
Shugaba Tinubu ya umarci ƙara tsaurara tsaro a Maiduguri bayan harin bam a masallacin Gamboru da ya kashe Musulmi biyar a jihar Borno.

23 Dec, 2025
Jiragen Amurka Sun Fara Leken Asiri a Samaniyar Nijeriya Bayan Barazanar Trump
Amurka na gudanar da jiragen leken asiri a samaniyar Nijeriya a wani yunƙuri na ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro, a daidai lokacin da ƙasar ke fama da matsanancin matsalar tsaro bayan barazanar Trump kan tsoma bakin soji.



