Ministan Harkokin Wajen Isra’ila Ya Ziyarci Somaliland Bayan Amincewar Tel Aviv

Ministan harkokin wajen Isra’ila, Gideon Saar, ya kai ziyara Somaliland makonni kaɗan bayan amincewar Isra’ila da yankin a hukumance.
6 Jan, 2026
Touadera Ya Lashe Wa’adi na Uku a Jamhuriyar Tsakiyar Afirka

Faustin-Archange Touadera ya sake samun nasara a zaɓen shugaban ƙasa, lamarin da ya ba shi damar jagorantar Jamhuriyar Tsakiyar Afirka a wa’adi na uku bayan sauyin kundin tsarin mulki.
6 Jan, 2026
China Ta Soki Amurka Kan Cafke Maduro, Ta Ce Babu Ƙasar da Za Ta Zama “Alƙalin Duniya”

China ta soki cafke Maduro da Amurka ta yi, tana mai jaddada cewa babu wata ƙasa da ke da ikon zama alƙalin duniya ko tsoma baki a harkokin wasu ƙasashe.
5 Jan, 2026
Tinubu da Kagame Sun Tattauna Makomar Afirka a Ganawar Sirri a Paris

Tinubu da Kagame sun tattauna makomar Afirka da al’amuran duniya a wata ganawa ta sirri a Paris, gabanin tafiyar Tinubu zuwa taron ADSW 2026 a Abu Dhabi.
5 Jan, 2026

Erdogan Ya Nemi A Mayar da Turkiyya Shirin F-35, Ya Ce Zai Ƙarfafa Dangantaka da Amurka da NATO

Trump Ya Yi Barazanar Sakamako Mai Tsanani Ga Sabuwar Shugabar Venezuela

Maduro Zai Fuskanci Alƙali a New York, Ƙasashe Sun Yi Watsi da Shirin “Mallakar” Venezuela

Botswana Za Ta Buɗe Ofishin Jakadanci a Moscow, Ta Nemi Haɗin Gwiwa da Rasha Kan Ma’adanai da Lu’ulu’u

Gwamnatin Tarayya Ta Janye Shari’ar Batanci Kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan
4 Jan, 2026
Rikicin Diflomasiyya Ya Tsananta: Benin Da Nijar Sun Kori Jakadun Juna
Zaman tankiyar da aka kwashe kusan shekaru biyu ana fama da shi tsakanin Benin da Nijar ya kai ga kasashen biyu na Yammacin Afirka ɗaukar matakin ramuwar gayya ta hanyar koriwar jakadun juna, kamar yadda suka bayyana a ranar Lahadi.

31 Dec, 2025
Wike Ya Yi Barazanar Bayyana Yarjejeniyarsa Da Gwamna Fubara Idan Bai Fito Da Ita Ba
Nyesom Wike ya gargadi Gwamna Fubara da ya bayyana yarjejeniyar siyasa da suka yi a gaban Shugaba Tinubu, in ba haka ba shi kansa zai fallasa ta, yana mai jan kunnen ’yan siyasa daga waje su guji tsoma baki a siyasar Rivers.

31 Dec, 2025
NNPP Ta Soke Dakatarwar Shugaban Jam’iyyar Kano, Ta Ce Ba Ta Da Inganci
Kwamitin Gudanarwa na Ƙasa (NWC) na NNPP ya bayyana dakatarwar Shugaban jam’iyyar Kano, Hashimu Dungurawa, a matsayin haramtacciya, mara inganci kuma ba ta da wani tasiri a doka.

30 Dec, 2025
“ADC Kaɗai Zai Iya Ceto Najeriya” — Atiku Abubakar
Atiku Abubakar ya ce ADC ita ce jam’iyyar da za ta iya ceto Najeriya daga matsalolin tattalin arziki da tsaro, yana mai tabbatar da cewa ya gwada sauran jam’iyyu amma ba su samar da mafita ba.

30 Dec, 2025
Atiku Ya Nemi A Sake Zartar da Sabbin Dokokin Haraji Daga Farko
Atiku ya ce sabbin dokokin haraji ba za su iya aiki ba saboda bambanci a gazette, yana kira a sake gabatar da su daga farko tare da sabon amincewa da sa hannu na shugaban ƙasa.

30 Dec, 2025
Rikici Ya Kunno Kai a NNPP: Magoya Bayan Kwankwaso da Gwamna Abba Sun Rarrabu Kan Batun Sauya Sheka
Rahotanni kan yiwuwar sauya shekar Gwamna Abba zuwa APC sun janyo rikici a NNPP, inda jam’iyyar ta ce ba ta goyon bayan hakan, yayin da ake zargin sabani ya kunno kai tsakanin magoya bayan Kwankwaso da na gwamnan.

30 Dec, 2025
China Ta Kaddamar da Manyan Atisayen Yaƙi a Kusa da Taiwan
China ta harba rokoki tare da kaddamar da manyan atisayen soja a zagaye da Taiwan, tana kwaikwayon kulle tsibirin da kai hari, lamarin da ya ƙara tayar da damuwa a yankin.

29 Dec, 2025
Trump da Netanyahu Sun Gana a Florida Kan Mataki na Gaba a Shirin Zaman Lafiya na Gaza
Trump da Netanyahu sun gana a Florida don tattauna mataki na gaba na yarjejeniyar Gaza, tare da batun Hamas, Iran, Hezbollah da tsaron yankin, yayin da ake ci gaba da zarge-zargen karya dokar tsagaita wuta.

29 Dec, 2025
Rasha Ta Zargi Ukraine da Yunƙurin Kai Hari Kan Gidan Putin
Rasha ta zargi Ukraine da yunƙurin kai hari kan gidan Putin, Kyiv ta musanta, lamarin da ya sake rage bege kan samun yarjejeniyar zaman lafiya.

29 Dec, 2025
Ana Zargin Gwamna Abba Na Shirin Sauya Sheka Zuwa APC — Shin Kwankwaso Ne Ke Tura Shi Ko Shi Kansa Ne?
A siyasar Najeriya, ba sabon lamari ba ne ganin masu mulki suna barin jam’iyyun da suka kai su mulki zuwa wasu jam’iyyun daban, domin a baya-bayan nan an sha ganin wasu gwamnonin jam’iyyun adawa suna komawa jam’iyyar APC mai mulki.



