Jirgin ‘Yan Ci-rani Ya Kife a Tekun Gambia, An Gano Gawarwaki Bakwai

Kifewar wani jirgin ‘yan ci-rani a gaɓar tekun Gambia ya yi sanadin mutuwar mutane bakwai, yayin da ake ci gaba da ceto sauran fasinjojin.
2 Jan, 2026
DRC ta zargi Rwanda da kashe fararen-hula fiye da 1,500 a wata ɗaya da ya gabata

Tun bayan ɗaukar makamai a 2021, ƙungiyar M23 ta ƙwace iko da gabashin DRC da ke da albarkatun ƙasa, wanda suka dinga janyo rikicin jinƙai a yankin.
2 Jan, 2026
Shugaban Somaliya Ya Gargadi Isra’ila: “Ba Ma Son Ta Kawo Mana Matsalarta”

Shugaban Somaliya Hassan Sheikh Mohamud ya gargadi Isra’ila da kada ta tsoma baki a Somaliland, yana cewa hakan na iya kawo rikice-rikice zuwa yankin Somaliya da gabashin Afirka.
1 Jan, 2026
Fiye da Mutum 3,000 Sun Rasa Rayukansu Yayin Ƙoƙarin Isa Spain ta Teku a 2025 – Rahoto

Rahoto ya nuna cewa mutane fiye da 3,000 sun mutu a 2025 yayin ƙoƙarin kaiwa Spain ta teku, duk da raguwar adadi idan aka kwatanta da bara, ana gargadin cewa hanyoyin sun fi haɗari.
31 Dec, 2025

Mutane Sama da 4,000 Sun Tsere Daga Kordofan Sakamakon Ƙarin Rikici a Sudan – MDD

Burkina Faso da Mali Sun Hana ’Yan Amurka Biza Bayan Sabon Takunkumin Shiga Amurka

Sudan: Burhan Ya Yi Watsi da Yarjejeniya, Ya Ce Tsagaita Wuta Sai Bayan Janyewar ’Yan Tawayen RSF

Nijeriya ta yi watsi da amincNijeriya Ta Soki Matakin Isra’ila Na Amincewa da Somaliland a Matsayin Ƙasa Mai ’Yanciewar da Isra’ila ta yi wa Somaliland a matsayin ‘yantacciyar ƙasa

Eritrea Ta Buƙaci Kwamitin Tsaron MDD Ya Yi Martani Kan Amincewar Isra’ila ga Somaliland
28 Dec, 2025
Mayaƙan RSF kashe mutum 200 a Darfur na Sudan, ciki har da mata da yara: Likitoci
Ƙungiyar Likitoci ta Sudan Doctors Network ta ce waɗanda suka tsira ne suka bayar da rahoton kashe-kashen da mayaƙan Rapid Support Forces suka yi a samamen da suka kai Arewa da Yammacin Darfur.

28 Dec, 2025
Nijar Ta Tilasta Wa ‘Yan Ƙasa Shiga Aikin Soja Saboda Barazanar Tsaro
Nijar ta kafa dokar tilasta aikin soja domin ƙarfafa tsaro da yaƙi da ta’addanci tare da haɗin gwiwar ƙasashen AES.

28 Dec, 2025
Benin Ta Dandana Nasarar AFCON Ta Farko Bayan Ta Doke Botswana 1-0
Benin ta samu nasarar AFCON ta farko a tarihinta bayan ta doke Botswana 1-0 da ƙwallon Yohan Roche.

28 Dec, 2025
Fiye da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu a Sabbin Hare-haren Kabilanci a Darfur
Fiye da fararen hula 200, ciki har da mata da yara, sun mutu a sabbin hare-haren kabilanci da aka kai a Darfur.

28 Dec, 2025
Salah Ya Ci Fenariti, Masar Ta Doke Afirka ta Kudu Ta Tsallaka Zagaye na 16
Fenaritin Mohamed Salah ya bai wa Masar nasara a kan Afirka ta Kudu, tare da tabbatar mata da gurbi a zagaye na 16 na AFCON 2025.

27 Dec, 2025
Jirgin Sojin Sama C-130 da Aka Tsare a Burkina Faso Ya Isa Portugal domin Gyara
Jirgin saman sojin Nijeriya kirar C-130 da aka tsare a Burkina Faso sakamakon matsalar na’ura ya isa Portugal cikin aminci domin a yi masa gyara bayan warware matsalar diflomasiyya.

26 Dec, 2025
‘Yar sanda ta samu karramawa bayan ƙin karɓar cin hancin dala 50,000 a Zambiya
ACC ta karrama ‘yar sanda Ruth Nyambe a Zambiya bayan ta ƙi karɓar cin hancin dala 50,000 daga wanda ake zargi da fasa-ƙwaurin kuɗi da zinari a filin jirgin Lusaka.

26 Dec, 2025
Nijar ta dakatar da bai wa ’yan Amurka bizar shiga ƙasar
Nijar ta dakatar da bai wa ’yan Amurka bizar shiga ƙasar a martani ga matakin Amurka na hana ’yan Nijar bizar shiga Amurka, lamarin da ke ƙara dagula dangantakar diflomasiyya.

25 Dec, 2025
Harin bam ya hallaka mutane da dama a masallaci a Maiduguri
Aƙalla mutane bakwai sun mutu bayan fashewar bam a wani masallaci a Maiduguri yayin sallar Magariba, lamarin da ya sake tayar da hankula game da barazanar ta’addanci a Arewa maso Gabashin Nijeriya.

24 Dec, 2025
An kama mutum 50 da ake zargi da laifukan intanet a Ghana
Hukumomin Ghana sun kama mutum 50, mafi yawansu ’yan Najeriya, bisa zargin aikata laifukan intanet a wani samame da aka kai da tsakar dare.


