Sojojin Uganda Sun Bayyana Mutuwar ’Yan Adawa 30, An Kama Fiye da 2,000 Bayan Zaɓe

Hafsan sojin Uganda ya tabbatar da mutuwar ’yan adawa 30 da kama fiye da 2,000 bayan zaɓen da Museveni ya sake lashewa, lamarin da ya janyo zarge-zargen take haƙƙin ɗan Adam da kira ga zanga-zanga daga Bobi Wine.
23 Jan, 2026
Matsanancin Talauci Na Raguwa a Ghana – Rahoton Hukumar Ƙididdiga (GSS)

Rahoton MPI ya nuna cewa fiye da mutane 360,000 sun fita daga matsanancin talauci cikin watanni uku a Ghana, yayin da sama da 950,000 suka samu sauƙin rayuwa a cikin shekara guda, duk da ci gaba da kasancewar gibin kuɗaɗen shiga.
23 Jan, 2026
Bankin Nedbank na Afirka ta Kudu Zai Sayen Kashi 66% na NCBA na Kenya Kan Dala Miliyan 856

Nedbank na Afirka ta Kudu ya yi tayin sayen kashi 66% na bankin NCBA na Kenya domin faɗaɗa ayyukansa a Gabashin Afirka.
22 Jan, 2026
China Ta Rage Manyan Ayyukan Gine-gine a Afirka, Ta Koma Kan Ƙananan Ayyuka Masu Riba

China na rage manyan ayyukan gina ababen more rayuwa a Afirka, tana karkata zuwa ƙananan ayyuka masu riba da kuma rance a kudin yuan domin rage haɗarin bashin ƙasashe.
22 Jan, 2026

Gidauniyar Gates da OpenAI Sun Ƙaddamar da Shirin AI Domin Ƙarfafa Kiwon Lafiya a Afirka

An Kashe Fararen-Hula 31 a Harin ’Yan Ta’adda a Yankin Iyakokin Nijar, Burkina Faso da Mali

Najeriya Ta Yi Ta’aziyya Ga Afirka ta Kudu, Mozambique da Zimbabwe Kan Mummunar Ambaliya

Afirka Ta Kudu Ta Ayana Halin Bala’i Bayan Ambaliyar Ruwa Ta Hallaka Dubban Jama’a

Uganda Ta Dawo da Wasu Ayyukan Intanet Bayan Sanar da Sakamakon Zaɓe
19 Jan, 2026
Libya Ta Rage Darajar Dinar da Kashi 14.7 Cikin 100 a Karo na Biyu Cikin Ƙasa da Shekara Ɗaya
Rage darajar dinar karo na biyu cikin ƙasa da shekara guda na nuna irin ƙalubalen tattalin arziki da Libya ke fuskanta sakamakon sauyin farashin mai da rashin daidaiton tsarin kuɗi.

18 Jan, 2026
Ƙaruwar Hare-haren Jirgi Maras Matuƙi a Kasuwannin Farar Hula a Kordofan
Harin RSF a kasuwar Dilling ya nuna tsananin barazanar da fararen hula ke fuskanta a yaƙin Sudan tare da ƙara kiran gaggawa ga duniya ta tsoma baki.

18 Jan, 2026
Doumbouya Ya Yi Alkawarin Mulki Da Gaskiya Ba Don Amfanin Kansa Ba
Shugaban Guinea Mamadi Doumbouya ya yi alkawarin mulki da gaskiya ba tare da amfani da ikonsa don amfanin kansa ba, bayan an rantsar da shi a hukumance a matsayin shugaban farar-hula.

17 Jan, 2026
An Rantsar da Mamadi Doumbouya a Matsayin Shugaban Ƙasar Guinea a Gaban Shugabannin Afirka
An rantsar da Mamadi Doumbouya a matsayin Shugaban Ƙasar Guinea bayan nasarar zaɓe, inda ya yi alkawarin gina ƙasa bisa adalci, gaskiya da ci gaba mai dorewa.

17 Jan, 2026
Shettima Ya Halarci Rantsar da Shugaban Guinea Doumbouya a Conakry
Shettima ya halarci rantsar da Shugaban Guinea domin ƙarfafa haɗin gwiwa, goyon bayan dimokuraɗiyya, da wakiltar Nijeriya a manyan tarukan duniya.

17 Jan, 2026
Shugaban Somalia Ya Halarci Rantsar da Shugaban Sabuwar Jihar Arewa Maso Gabas a Las Anod
Shugaban Somalia ya halarci rantsar da shugaban sabuwar Jihar Arewa Maso Gabas a Las Anod, yana jaddada haɗin kan tarayya da ƙin amincewa da ballewar Somaliland.

17 Jan, 2026
Masar da Sudan Sun Maraba da Shawarar Trump na Sasanta Rikicin Dam ɗin Kogin Nilu
Masar da Sudan sun amince da tayin Trump na shiga tsakani domin sasanta rikicin madatsar ruwan GERD da Habasha don kare tsaron ruwan Nilu.

17 Jan, 2026
Museveni Ya Kara Tsawaita Mulki a Uganda Bayan Lashe Zabe na Bakwai Cikin Ce-Ce-Ku-Ce
Museveni ya lashe zaben shugaban Uganda karo na bakwai, yayin da abokin hamayyarsa Bobi Wine ya yi watsi da sakamakon yana zargin an tsananta masa ta bangaren jami’an tsaro.

16 Jan, 2026
MDD: Kayan Agaji Na Dab Da Ƙarewa A Sudan, Miliyoyi Na Fuskantar Yunwa
MDD ta ce ƙarancin kuɗi na iya jefa miliyoyin ’yan Sudan cikin mummunar yunwa idan kayan agaji suka ƙare nan da watan Maris.

15 Jan, 2026
Zaɓukan 2026: Ƙasashen Afrika Kudu da Hamada na Shirin Zaben Shugabanni da ‘Yan Majalisa
Ƙasashe da dama a Afrika kudu da Sahara za su gudanar da manyan zaɓuka a 2026 domin zaben shugabanni, ‘yan majalisa da shugabannin ƙananan hukumomi.



