IBEDC Ta Gargadi Jama’a Kan Sakonnin Yaudara Da Ke Alkawarin Mayar da Kuɗin Wutar Lantarki

IBEDC ta gargadi jama’a kan sakonnin karya da ke cewa ana mayar da kuɗin bill ɗin wuta, ta jaddada cewa ba daga gare ta suke fitowa ba, kuma ta bukaci a yi taka-tsantsan kada a ba da bayanan kudi ga masu zamba.
31 Dec, 2025
Wike Ya Yi Barazanar Bayyana Yarjejeniyarsa Da Gwamna Fubara Idan Bai Fito Da Ita Ba

Nyesom Wike ya gargadi Gwamna Fubara da ya bayyana yarjejeniyar siyasa da suka yi a gaban Shugaba Tinubu, in ba haka ba shi kansa zai fallasa ta, yana mai jan kunnen ’yan siyasa daga waje su guji tsoma baki a siyasar Rivers.
31 Dec, 2025
Sojoji Sun Kama Wanda Ake Zargi da Harin Bam, Sun Kwace Kayan Hada IED a Borno

Rundunar sojin Operation Hadin Kai ta kama wani da ake zargi da shirin tayar da bam tare da kwace kayan hada abubuwan fashewa a Jihar Borno, bayan sahihan bayanan sirri.
31 Dec, 2025
NNPP Ta Soke Dakatarwar Shugaban Jam’iyyar Kano, Ta Ce Ba Ta Da Inganci

Kwamitin Gudanarwa na Ƙasa (NWC) na NNPP ya bayyana dakatarwar Shugaban jam’iyyar Kano, Hashimu Dungurawa, a matsayin haramtacciya, mara inganci kuma ba ta da wani tasiri a doka.
31 Dec, 2025

Tinubu Ya Ce Sabōbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki a Janairu Duk da Cece-kuce

‘Yan Sanda Sun Ce Babu Rai da Ya Salwanta Bayan Fashewa a Asibitin Bagudo, Kebbi

Gobara Ta Ƙone Masallacin Tarihi na Shitta-Bey a Lagos, Ta Haifar da Damuwa Kan Cibiyoyin Tarihin Musulunci

“ADC Kaɗai Zai Iya Ceto Najeriya” — Atiku Abubakar

Atiku Ya Nemi A Sake Zartar da Sabbin Dokokin Haraji Daga Farko
30 Dec, 2025
Rikici Ya Kunno Kai a NNPP: Magoya Bayan Kwankwaso da Gwamna Abba Sun Rarrabu Kan Batun Sauya Sheka
Rahotanni kan yiwuwar sauya shekar Gwamna Abba zuwa APC sun janyo rikici a NNPP, inda jam’iyyar ta ce ba ta goyon bayan hakan, yayin da ake zargin sabani ya kunno kai tsakanin magoya bayan Kwankwaso da na gwamnan.

30 Dec, 2025
National Grid Ta Sake Rushewa, Ana Maido da Wuta a Najeriya
National Grid ta sake rushewa a Najeriya, sassa da yawa sun shiga duhu, yayin da kamfanonin wuta ke cewa ana kan aikin maido da wutar, duk da cewa gwamnati na kokarin inganta tsarin.

29 Dec, 2025
Tinubu Ya Amince da Goge Bashi Dala Biliyan 1.42 da Naira Tiriliyan 5.57 da NNPC Ke Bin Gwamnati
Tinubu ya amince da gogewar bashin kusan dala biliyan 1.42 da naira tiriliyan 5.57 da NNPC ke bin gwamnati, domin tsaftace lissafin kudi da ƙara gaskiya a harkokin man fetur.

29 Dec, 2025
Ana Zargin Gwamna Abba Na Shirin Sauya Sheka Zuwa APC — Shin Kwankwaso Ne Ke Tura Shi Ko Shi Kansa Ne?
A siyasar Najeriya, ba sabon lamari ba ne ganin masu mulki suna barin jam’iyyun da suka kai su mulki zuwa wasu jam’iyyun daban, domin a baya-bayan nan an sha ganin wasu gwamnonin jam’iyyun adawa suna komawa jam’iyyar APC mai mulki.

29 Dec, 2025
Nijeriya ta yi watsi da amincNijeriya Ta Soki Matakin Isra’ila Na Amincewa da Somaliland a Matsayin Ƙasa Mai ’Yanciewar da Isra’ila ta yi wa Somaliland a matsayin ‘yantacciyar ƙasa
Nijeriya ta yi watsi da matakin Isra’ila na amincewa da Somaliland, tana mai cewa hakan ya saɓa wa dokokin ƙasa da ƙasa kuma barazana ne ga zaman lafiya a yankin Afirka.

27 Dec, 2025
Mazauna Sokoto Sun Ce Hare-haren Amurka Sun Faɗa a Wuraren da Ba a da ’Yan Daesh
Mazauna Tambuwal a Sokoto sun ce hare-haren da Amurka ta kai sun faɗa a yankin da babu ’yan Daesh, lamarin da ya jawo fargaba da cece-kuce kan sahihancin bayanan tsaro.

27 Dec, 2025
Jirgin Sojin Sama C-130 da Aka Tsare a Burkina Faso Ya Isa Portugal domin Gyara
Jirgin saman sojin Nijeriya kirar C-130 da aka tsare a Burkina Faso sakamakon matsalar na’ura ya isa Portugal cikin aminci domin a yi masa gyara bayan warware matsalar diflomasiyya.

26 Dec, 2025
Hare-haren Amurka a Sokoto da Kwara sun haddasa fargaba, Lakurawa na tserewa
Hare-haren da Amurka ta kai a wasu sassan Sokoto da Kwara sun jikkata mutane tare da tayar da fargaba, yayin da ake zargin Lakurawa sun tsere daga yankunan.

25 Dec, 2025
Gagarumar Gobara Ta Tashi a Katafaren Ginin Inshora a Legas Ranar Kirsimeti
Gagarumar gobara ta tashi a ginin Inshorar Nijeriya a Legas ranar Kirsimeti, inda ta bazu zuwa gine-gine makwabta, amma babu rahoton asarar rayuka.

25 Dec, 2025
’Yan Sanda Sun Cafke Fursunan Kuje da Wasu 21 a Ayyukan Tsaro na Ƙasa
Rundunar ’yan sandan Nijeriya ta cafke mutane 22 ciki har da fursunan Kuje, tare da kwato makamai da kayayyakin laifi a samamen tsaro na ƙasa.


