Saɓanin da ya kunno kai tsakanin Majalisar Dattijan Nijeriya da Shugaba Tinubu kan janye ‘yansanda

Sanatocin sun bayyana damuwa kan cewa yayin da aka janye musu ‘yansandan da ke kare su, wasu manyan mutane har yanzu suna samun wannan kariyar da ‘yansanda ke bayarwa.
11 Dec, 2025
Rundunar sojin Nijeriya ta ce ta kashe ɓarayin daji 11 a Sokoto

Wasu rahotanni dai a Nijeriya suna cewa an kashe wani na hanun daman ƙasurgumin ɗanbindigar nan, Bello Turji, wato Kachalla Kallamu a kwanton-ɓaunan da sojoji suka yi wa ‘yanbindigar.
11 Dec, 2025
Remi Tinubu ta yi watsi da zargin tsayar da gwamnan Osun daga yin waka a taron nadin sarautarta

A wani saƙo da ta wallafa a shafinta na Facebook a ranar Talata, Remi Tinubu ta ce, ‘‘Masu suka sukan mayar da ƙaramin abu ya zama babba, kuma hakan na haifar da ruɗani a yanayin shugabanci.’’
11 Dec, 2025
Majalisar Dattijan Nijeriya ta amince da tura sojoji Jamhuriyar Benin

Bayan shugaba Bola Tinubu ya miƙa buƙatar neman amincewar majalisar, a zamanta na ranar Talata Majalisar Dattijan Nijeriya ta amince da tura sojojin wanzar da zaman lafiya zuwa Jamhuriyar Benin.
9 Dec, 2025

Rundunar sojin saman Nijeriya ta musanta keta sararin samaniyar Burkina Faso

An Saki Wasu Dalibai a Nijeriya, Amma Daruruwan Yara Har Yanzu Na Hannun ‘Yan Bindiga

Gwamnatin Jihar Neja ta karɓi ɗalibai 100 na St. Mary’s Catholic School da aka ceto

Kotu ta yi watsi da buƙatar Nnamdi Kanu ta a ɗauke shi daga gidan gyaran yari na Sokoto

Shugaba Tinubu ya jinjina wa sojojin Nijeriya kan daƙile juyin mulki a Benin
8 Dec, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta karɓo ɗalibai 100 da aka sace daga St. Mary’s Catholic School a Jihar Neja
‘Yanbindiga sun kai hari a makarantar St. Mary’s Catholic School da ke Papiri a Jihar Neja ne ranar 21 ga watan Nuwamba inda suka sace mutum 315 — ɗalibai 303 da malamai 12.

7 Dec, 2025
Tawagar Majalisar Dokokin Amurka ta isa Nijeriya, ta tattauna da Nuhu Ribadu
Babban Mai Bai wa Shugaban Nijeriya Shawara kan Tsaro, Nuhu Ribadu ya ce tawagar ta je Nijeriya ne domin tattara bayanai bayan tattaunawar diflomasiyya da tawagar Nijeriya ta yi a Washington a kwanakin baya kan zargin tauye haƙƙin addini.

6 Dec, 2025
Gwamnatin Nijeriya za ta fara rufe wuraren sana’ar POS marasa rajista daga Janairun 2026
Hukumar da ke yi wa Kamfanonin Rajista a Nijeriya ta yi gargaɗi game da masu gudanar da sana’ar POS ba tare da rajista ba inda ta ce daga Janairun 2026, jami’an tsaro za su fara rufe duk wani wurin sana’ar POS maras rajista.

5 Dec, 2025
Kakakin Majalisar Jihar Ribas da wasu ‘yan majalisa 16 sun sauya sheƙa daga PDP zuwa APC
Majalisar ta gudanar da zamanta a yau, inda waɗanda suka sauya sheƙar suke cewa sun bar jam’iyyar ta PDP ne saboda rikicin cikin gida da ya addabi jam’iyyar.

5 Dec, 2025
Ghana na shirin kashe dala biliyan 3.4 a fannin makamashin da ake iya sabuntawa
Ministan makamashin ƙasar Ghana John Abdulai Jinapor ne ya bayyana wannan shirin ranar Laraba a taron makamashin da ake sabuntawa na Afirka (REFA 2025) da aka yi a birnin Accra.

4 Dec, 2025
Majalisar Tattalin Arzikin Nijeriya ta amince da N100bn don gyara cibiyoyin horas da ‘yansanda
An ɗauki wannan matakin ne a taron majalisar na 154 inda majalisar ta amince domin gyara cibiyoyin horas da ‘yan sanda da sauran hukumomin tsaro a faɗin ƙasar.

3 Dec, 2025
Sakataren Harkokin Wajen Amurka ya ce za a taƙaita ba da biza kan ‘muzguna wa Kiristoci a Nijeriya’
Sakataren Harkokin Wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka za ta takaita bayar da biza ga wasu mutane kan abin da ya ambata cuzguna wa Kiristoci a Najeriya.

3 Dec, 2025
CBN ya bayyana iya abin da mutum zai iya cirewa a ATM duk sati
A ƙarƙashin sabuwar dokar, mutane za su iya cire ₦500,000 ne daga ATM duk mako yayin da kamfanoni za su iya cire naira miliyan biyar.

3 Dec, 2025
Shin Matsin Lambar Amurka Na Iya Zama Dalilin Tsananta Rashin Tsaro a Najeriya?
Masu sharhi na ganin cewa irin waɗannan hare-hare na kara nuna yadda rashin tsaro ke ta’azzara, lamarin da ya sa ake tambayar ko akwai tasirin matsin lambar siyasa daga ƙasashen waje a cikin lamarin.

3 Dec, 2025
An sako mutanen da aka yi garkuwa da su a cocin Kwara.
An tabbatar da cewa gwamnatin jihar da hukumomin tsaro za su ci gaba da aiki tare domin tabbatar da irin wannan lamari bai sake faruwa ba.



