11 Jul, 2025

Muƙaddashiyar mai gabatar da ƙara a Kotun ICC ta ce ana ci gaba da aikata laifukan yaƙi a Sudan

Muƙaddashiyar mai gabatar da ƙara ta Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Ƙasa da Ƙasa (ICC) Nazhat Shameen Khan ta yi gargaɗin cewa yunwa na ta’azzara a Sudan sakamakon yadda aka gaza kai kayan agaji ga mabuƙata.

1f7b793983f01e3094ddbfca2eb96bff77f8f0d6a80d1996c575d1998307f246

24 May, 2025

Jumhuriyar Dimokuradiyyar Kongo ta cire wa tsohon Shugaban Kasar Kabila rigar kariya

Ana neman Kabila ruwa a jallo a Jumhuriyar Dimokuradiyyar Kongo saboda zargin goyon bayan ‘yan tawaye a gabashin kasar.

2025 05 23t090755z 649098996 rc2m3da8j2zf rtrmadp 3 congo politics

22 May, 2025

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Nijeriya INEC za ta samar da sashen aiki da Ƙirkirarriyar Basira

Kirkirarriyar Basira na iya kawo babban sauyi a harkokin zabuka a Nijeriya, inda a daya bangaren kuma, ana iya amfani da shi wajen yada labaran karya, jirkita bayanai da aikata manuba a yanar gizo.

al48etz5 400x400 1

21 May, 2025

Shugaban Turkiyya ya ce duniyar Turkawa ba za ta cika ba sai da Jumhuriyar Turkawan Arewacin Cyprus

Turkiyya ta yi amanna cewa “Hoton iyalan duniyar Turkawa zai zama mai nakasu a ko yaushe idan babu Jumhuriyar Turkawan Arewacin Cyprus a ciki,” in ji Erdogan.

aa 38028989

21 May, 2025

An yanke wa tsohon firaministan DRCCongo hukuncin daurin shekaru 10 kan cin hanci da rashawa

An yanke wa tsohon Firaministan DRC, Augustin Matata Ponyo, hukuncin daurin shekaru goma saboda “almundahana” da dala miliyan 247 mallakin gwamnatin ƙasar.

augustine

20 May, 2025

Majalisar Nijeriya ta amince a bai wa ɗan jaridar da ya bankaɗo digirin bogi kariyar shekara 10

Majalisar Wakilan Nijeriya a ranar Litinin ta bayar da umarnin da a bayar da tsaro na tsawon shekaru 10 ga ɗan jarida mai bincike Umar Audu, da bincikensa ya bankaɗo yadda ake sayar da digirin bogi a Jami’o’in Jumhuriyar Benin ga ‘yan Nijeriya.

umar 20audu

16 May, 2025

Kotu a Finland ta tuhumi dan awaren Baifra ta Nijeriya Simon Ekpa da laifin ta’addanci

Tuhume-tuhumen da aka yi wa Simon Ekpa na da alaƙa da ƙoƙarin da yake yi na kafa ƙasar Biafra a Nijeriya, in ji Hukumar da ke Gabatar da Kara ta Finland.

21213589 0 0 763 430

16 May, 2025

Idanu sun karkata ga Istanbul a yayin da Rasha da Ukraine suka fara tattaunawar zaman lafiya

Istanbul na karɓar baƙuncin tattaunawar banarori uku inda Turkiyya ta haɗa Rasha da Ukraine da Amurka waje guda, a wani sabon yunƙuri na kawo ƙarshen yaƙin.

dolmabahce 20aa 20archive

15 May, 2025

India da Pakistan na zargin juna da rashin iya kula da ma’ajiyar nukiliya

Ministan Tsaron India Rajnath Singh ya ce ya kamata a sanya idanu kan ma’ajiyar makaman nukiliyar Pakistan karkashin hukumar kula da sinadarin atom ta MDD, inda Islamabad ta ce ya kamata kasashen duniya su binciki kasuwar bayan fage ta India.

2014 11 03t120000z 2889719 gm1eab p 3 pakistan india blast ceremony

14 May, 2025

Erdogan, Trump, Mohammed bin Salman da Alsharaa sun gana ta waya

Trump ya ce Yarima Mai Jiran Gado na Sudiyya Mohammed bin Salman da Shugaban Turkiyy Recep Tayyip Erdogan ne suka ƙarfafa masa gwiwa kan ya gana da Alsharaa.

cms
Ana lodawa...