Tattaunawar Sirri Tsakanin Habasha da Somaliya a Addis-Ababa da Mogadishu

Babban jami’in leken asirin Habasha ya kai ziyara ta ɓoye zuwa Mogadishu domin isar da saƙo ga Shugaban Somaliya a daidai lokacin da ake fuskantar tashin hankali a yankin Kahon Afirka.
14 Jan, 2026
Uganda Ta Umarta a Katse Intanet Kafin Zaɓen Shugaban Ƙasa

Gwamnatin Uganda ta ba da umarnin rufe intanet kwana biyu kafin zaɓen shugaban ƙasa domin hana yaɗuwar labaran ƙarya da tayar da hankula.
14 Jan, 2026
Somaliya Ta Soke Yarjejeniyoyi Bayan Isra’ila Ta Amince da Ƙasar Somaliland

Gwamnatin Somaliya ta soke duk wasu yarjejeniyoyi na tsaro da tattalin arziki bayan Isra’ila ta amince da Somaliland a matsayin ƙasa mai cin gashin kanta.
13 Jan, 2026
Turkiyya Ta Gargaɗi Kan Tsoma Bakin Waje a Rikicin Iran, Ta Kira Ga Magance Matsala Cikin Gida

Ankara ta ce duk wani tsoma bakin ƙasashen waje a Iran zai ƙara ta’azzara rikici, tana mai kira da a warware matsalolin ƙasar ta hanyar tattaunawa a cikin gida.
13 Jan, 2026

Iran Ta Ce A Shirye Take Don Tattaunawa da Amurka, Amma Ta Shirya Fuskantar Yaƙi

Mahama ya tafi Taron Tattalin Arzikin Duniya a Davos

Shugaba Tinubu ya isa Abu Dhabi domin Taron Dorewar Ci gaba na Duniya

Shari’ar Yahaya Bello na nan a kotu, na kammala aikina — Shugaban EFCC

TRUMP Ya Yi Gargadi Ga Cuba: “Ku Yi Yarjejeniya Kafin Lokaci Ya Wuce”
11 Jan, 2026
Bayan Shekaru Biyu na Yaƙi, Gwamnatin Sudan Ta Koma Khartoum
Gwamnatin Sudan ta koma Khartoum bayan fiye da shekaru biyu na yaƙi, tana alƙawarin zaman lafiya da farfaɗo da ayyukan gwamnati.

11 Jan, 2026
Rasha Ta Musanta Kai Hari Kan Ofishin Jakadancin Qatar a Kyiv, Ta Dora Laifi Kan Tsaron Sama na Ukraine
Rasha ta musanta kai hari kan ofishin jakadancin Qatar a Kyiv, tana cewa matsalar ta faru ne sakamakon tangardar tsarin kariyar sama na Ukraine.

9 Jan, 2026
Faransa: Gwamnati na shirin rushe majalisa idan an kaɗa ta da ƙuri’ar rashin amincewa
Gwamnatin Faransa na shirin yiwuwar rushe majalisa tare da shirya zaɓen gaggawa idan aka amince da ƙuri’ar rashin amincewa a mako mai zuwa.

8 Jan, 2026
Sahel: Burkina Faso, Mali da Nijar sun soki kama Maduro da Amurka ta yi
Ƙasashen Burkina Faso, Mali da Nijar sun yi Allah wadai da kama Shugaban Venezuela Nicolas Maduro, suna kiran matakin Amurka keta dokar ƙasa da ƙasa.

8 Jan, 2026
Sanatoci 5 na Republican sun goyi bayan ƙudirin takaita ikon yaƙin Trump kan Venezuela
Wasu sanatocin Republican biyar sun haɗa kai da ’yan Democrat domin neman rage ikon Shugaba Donald Trump na kaddamar da yaƙi kan Venezuela, bayan rikicin da ya biyo bayan kama Nicolas Maduro.

8 Jan, 2026
Majalisar Dattawan Amurka Ta Ci Gaba da Kudiri Don Takaita Ikon Trump Kan Yakin Venezuela
Majalisar Dattawan Amurka ta ci gaba da kudiri da zai takaita ikon Trump na ɗaukar ƙarin matakan soja a Venezuela ba tare da izinin Majalisa ba, bayan kamawa Maduro a Caracas.

8 Jan, 2026
Fidan Ya Zargi FDS da Yi wa Manufar Isra’ila ta “Rarrabuwa don Mulki” Hidima a Syria
Ministan Harkokin Wajen Türkiye ya zargi FDS da yi wa manufofin Isra’ila hidima a Syria, yana mai kira da a tabbatar da haɗin kan ƙasa domin dawo da zaman lafiya.

8 Jan, 2026
Tarayyar Turai Ta Shirya Ziyarar Tarihi Zuwa Damascus Bayan Faduwar Mulkin Assad
Tarayyar Turai za ta kai ziyarar tarihi zuwa Damascus domin ƙarfafa dangantaka da sabbin hukumomin Syria bayan faduwar mulkin Assad.

8 Jan, 2026
Türkiye Ta Soki Kalaman Gwamnatin Girka ta Cyprus
Türkiye ta zargi gwamnatin Girka ta Cyprus da Tarayyar Turai da karkatar da gaskiya kan rikicin Cyprus.

7 Jan, 2026
2027: Babu Dan Takarar Da Zai Janye A ADC — Atiku
Atiku Abubakar ya ce jam’iyyar ADC ba za ta tilasta wa kowane ɗan takara janye wa wani ba a shirye-shiryen zaɓen 2027, tare da zargin APC da yunƙurin raunana adawa.



