Hare-haren Amurka da Isra’ila kan Iran sun cinye dubban makamai cikin sa’o’i 36

Hare-haren farko tsakanin Amurka, Isra’ila da Iran sun cinye dubban makamai cikin sa’o’i 36, abin da ke tayar da damuwa kan karfin samar da makaman yaki idan rikicin ya ci gaba.
6 Mar, 2026
Putin ya yi gargadi kan amfani da hanyoyin sadarwa na waje a fagen daga
Putin ya yi gargadi cewa amfani da hanyoyin sadarwa na kasashen waje a fagen daga na iya jefa sojojin Rasha cikin hadari, yana kira a bunkasa tsarin cikin gida.
6 Mar, 2026
NDLEA Ta Kama Wani ‘Drug Lord’ da Birtaniya Ke Nema Bayan Shekaru 15

NDLEA ta kama wani da ake zargi babban dillalin miyagun kwayoyi ne da Birtaniya ke nema bayan shafe sama da shekaru 15 yana gudun hijira.
5 Mar, 2026
Sojojin Burkina Faso Sun Kashe Akalla ‘Yan Ta’adda 100 a Watan Fabrairu

Sojojin Burkina Faso sun ce sun kashe akalla ‘yan ta’adda 100 a watan Fabrairu tare da kwato wasu garuruwa a arewacin kasar.
4 Mar, 2026

Hari Boko Haram a Chadi Ya Yi Sanadin Mutuwar Soja Ɗaya

An Ji Kararrawar Gaggawa a Bahrain Bayan Hare-haren Iran

Hezbollah Ta Kai Hare-Hare Kan Sansanonin Sojin Isra’ila Da Rokoki Da Jiragen Drone

Gwamnatin Tarayya Ta Rufe Wurin Hako Duwatsu a Abuja Bisa Zargin Keta Dokokin Muhalli

Pakistan ta ce sojojinta 12 sun mutu a rikicin kan iyaka da Afghanistan
26 Feb, 2026
‘Yan ta’adda sun kai hari masallaci a Kebbi, mutum shida sun mutu
Harin da ake zargin Lakurawa ne ya kai ga kashe masu ibada shida a wani masallaci a Kebbi.

25 Feb, 2026
Harin Burkina Faso ya haddasa tashin farashin tumatur a Ghana
Tsaikon jigilar tumatur daga Burkina Faso ya haddasa tashin farashi a kasuwannin Ghana.

25 Feb, 2026
Sojojin Sierra Leone sun shiga hannun rundunar Guinea a yankin iyaka
Sierra Leone ta ce rundunar Guinea ta kama wasu jami’anta a yankin iyaka, tana mai neman mafita ta diflomasiyya.

24 Feb, 2026
‘Yansandan Kaduna Sun Kashe ‘Yanbindiga, Sun Kama Masu Safarar Makamai
‘Yansandan Kaduna sun kashe ‘yanbindiga da dama, sun kama masu safarar makamai tare da ƙwace bindigogi da ƙwayoyi.

23 Feb, 2026
Ƙasashen Turai Sun Gargadi ‘Yan Ƙasarsu a Mexico Bayan Ƙaruwar Tashin Hankali
Ƙasashen Turai sun buƙaci ‘yan ƙasarsu a Mexico su zauna a gida bayan tashin hankalin da ya biyo bayan samamen tsaro.

18 Feb, 2026
NATO: Rundunar ruwan Türkiye ta fara amfani da jiragen TB3 a atisayen Steadfast Dart 2026
Rundunar ruwan Türkiye ta fara amfani da jiragen Bayraktar TB3 a atisayen NATO Steadfast Dart 2026 karo na farko.

16 Feb, 2026
Sudan: Harin Drone Ya Hallaka Mutane Uku a Asibitin Al-Mazmoum
Harin drone da aka danganta da RSF ya kashe mutane uku tare da jikkata bakwai a wani asibiti a jihar Sennar, Sudan.

16 Feb, 2026
Australia: Wanda Ake Zargi da Harbin Bondi Beach Ya Fara Bayyana a Kotu
Naveed Akram, wanda ake zargi da kai mummunan harin Bondi Beach, ya fara bayyana a kotu yayin da ake hasashen shari’ar za ta ɗauki dogon lokaci.

14 Feb, 2026
‘Yan bindiga sun kashe DPO a Rimi, jami’an tsaro sun hallaka mutum uku
‘Yan bindiga sun kashe DPO a Rimi yayin samame, yayin da jami’an tsaro suka hallaka mutum uku tare da kwato shanu.

12 Feb, 2026
Mamayar West Bank: Muhawarar Diflomasiyya Da Gaskiyar Abin Da Ke Faruwa A Ƙasa
Masana na cewa mamayar West Bank na ci gaba a hankali duk da adawar diflomasiyya daga ƙasashen Yamma.


