3 Jan, 2026

Sabon Rikici Ya Ɓarke Tsakanin Sojojin DRC Da Ƴan Tawayen M23 A Kusa Da Uvira

Sabon rikicin ya kara tayar da hankulan al’ummar gabashin Congo yayin da ake fargabar yaduwar tashin hankali duk da yunƙurin sulhu tsakanin ƙasashen yankin.

1767433252032 f4bz5 982935648fd8d06ffe863e5c3db8f15385c1f8040ce202bdc0c563fa35297671

2 Jan, 2026

Sojoji Sun Dakile Harin Kunar Baki, Sun Hallaka ’Yan Boko Haram a Borno

Sojojin Najeriya ƙarƙashin Operation Hadin Kai sun dakile yunkurin harin kunar bakin wake a Gwoza, Jihar Borno, tare da hallaka masu kai harin kafin su cimma fararen hula.

indir 1

2 Jan, 2026

Wani Fursunan Falasɗinu Ya Rasu a Gidan Yarin Isra’ila a Kudancin Ƙasar

Wani ɗan Falasɗinu mai suna Hassan Issa al-Qasha’leh ya rasu a gidan yarin Isra’ila bayan shafe fiye da shekara guda a tsare, lamarin da ya sake tayar da hankula kan yanayin tsare fursunoni.

1d74a8d40f7291bfa1cb094f90d8ae4dfdc20706914eb2c62ac6e8a6ce549bb2 300x200 1

1 Jan, 2026

Jigawa Ta Kona Katunan Noodles 5,520 Da Suka Kare Wa Lokaci Don Kariya Ga Lafiyar Jama’a

Gwamnatin Jigawa da WHO sun lalata katunan noodles 5,520 da suka kare wa lokaci domin kare lafiyar jama’a da kuma tabbatar da amincewa da shirye-shiryen rigakafi.

WhatsApp Image 2026 01 01 at 6.06.01 PM 700x323 1

1 Jan, 2026

Rundunar ’Yan Sanda Ta Dakatar da Hukunta Tinted Glass Bayan Umarni Daga Kotu

Rundunar ’Yan Sanda ta Najeriya ta dakatar da hukunta masu amfani da tinted glass bayan kotu ta bayar da umarnin dakatar da aiwatar da dokar na ɗan lokaci, sai bayan ƙarin shari’a a Janairu 2026.

CSP Benjamin Hundeyin 960x680 1 565x400 1

31 Dec, 2025

IBEDC Ta Gargadi Jama’a Kan Sakonnin Yaudara Da Ke Alkawarin Mayar da Kuɗin Wutar Lantarki

IBEDC ta gargadi jama’a kan sakonnin karya da ke cewa ana mayar da kuɗin bill ɗin wuta, ta jaddada cewa ba daga gare ta suke fitowa ba, kuma ta bukaci a yi taka-tsantsan kada a ba da bayanan kudi ga masu zamba.

download 4 2

31 Dec, 2025

Sojoji Sun Kama Wanda Ake Zargi da Harin Bam, Sun Kwace Kayan Hada IED a Borno

Rundunar sojin Operation Hadin Kai ta kama wani da ake zargi da shirin tayar da bam tare da kwace kayan hada abubuwan fashewa a Jihar Borno, bayan sahihan bayanan sirri.

1ddf434b a109 4d4d 9092 297e9a5a624a FB IMG 1767129500267 360x400 1

31 Dec, 2025

Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 47 Cikin Awanni 72, Sun Ceto Sama da Mutum 30

Rundunar Sojin Nijeriya ta bayyana cewa ta kashe ‘yan ta’adda 47, ta kama mutane 19 da ake zargi, tare da ceto fiye da mutum 30 a jerin samamen ƙasa da sama da aka kai a faɗin ƙasar cikin awanni 72.

41349aee143a8ea79383c8d9e1b49d1f77c00a65015442c5f26424c88ffd09b2

30 Dec, 2025

UAE Ta Janye Dukkan Dakarunta Daga Yemen Yayin Da Rikici Ke Ƙara Ƙamari

UAE ta tabbatar da janye ragowar dakarunta daga Yemen, bayan Yemen ta soke yarjejeniyar tsaro tare da ba UAE wa’adin janye dakarunta cikin sa’o’i 24, a daidai lokacin da rikicin ƙasar ke ƙara tsanani.

5fcca3bfcd6472b15409bd6f77ecbdeedea7462d1d0775c28f12257bbda01659 main

30 Dec, 2025

‘Yan Sanda Sun Ce Babu Rai da Ya Salwanta Bayan Fashewa a Asibitin Bagudo, Kebbi

Rundunar ‘yan sanda ta Kebbi ta tabbatar da babu wanda ya mutu bayan fashewa a Asibitin Bagudo, yayin da jami’an tsaro ke ci gaba da bincike don gano musabbabin lamarin.

WhatsApp Image 2025 12 30 at 8.15.23 AM 400x400 1
Ana lodawa...