Turkiyya na fatan tattaunawar Istanbul za ta buɗe sabon shafin sulhu tsakanin Ukraine da Rasha

Ministan Harkokin Wajen Hakan Fidan ya bayyana irin rawa mai muhimmanci da Turkiyya ke takawa yayin da ministan harkokin wajen NATO suka yi taro a Antalya a lokacin da ake ƙoƙarin yin sulhu a rikicin Ukraine.
15 May, 2025
Turkiyya na jagoranci a diflomasiyyar kasa da kasa don samar da zaman lafiya – Erdogan

Tuntuɓar baya bayan nan a yaƙin Rasha da Ukraine sun kawo sabbin damarmaki, in ji shugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan, yana mai ƙara wa da cewa ya yi amanna wannan dama ‘ba za ta lalace ba’.
13 May, 2025
Altun ya ce rusa PKK ya nuna cewa fatan Turkiyya na kawar da ta’addanci yana samun nasara

Fahrettin Altun ya jinjina wa haɗin kan ƙasa, ya girmama waɗanda suka yi shahada, kuma ya nuna yadda ƙasar ta duƙufa wajen samar da zaman lafiya da daidaituwar lamura, yayin da Turkiyya ta cim ma wani muhimmin mataki a yaƙin da take yi da ta’addanci.
12 May, 2025
Firaministan Iraƙi ya yaba kan aikin Hanyar Ci-gaba na Turkiyya-Iraƙi

“Muna son alaƙar Turkiyya-Iraƙi ta zama wani ɓangare na turakun zaman lafiya a yankinmu,” Firaminista Al Sudani.
8 May, 2025

Turkiyya na son samar da megawatts 120,000 na makamashin da ake sabuntawa nan da 2035 — Erdogan

Trump na son ƙawance tsakanin Amurka da Turkiyya ta ƙara ƙarfi, in ji sabon jakadan Amurka a Ankara

Turkiyya ta yi Allah wadai da harin da aka kai wa jirgin ruwa na Freedom Flotilla

Fasaha mai ƙarfi da ƙirƙirarriyar basira ne sabbin mabuɗan duniya — Shugaban TEKNOFEST

An fara bajekolin fasaha na TEKNOFEST TRNC na shekarar 2025 a Arewacin Cyprus ta Turkiyya
1 May, 2025
Shugaban Sashen Watsa Labarai na gwamnatin Turkiyya Altun ya yaba wa TRT a bikin cikarta shekara 61
Fahrettin Altun ya yaba wa TRT game da kasancewarta muryar Turkiyya a ƙasashen duniya, yana mai cewa ta zama wakiliyar ƙasar a fafutukarta wajen ganin an yi adalci a duniya da kuma tsinkayenta a fannin watsa labarai.

30 Apr, 2025
Erdogan ya yaba kakkarfar alakar Turkiyya-Italiya, ya yi nuni ga hadin kai a Afirka da fannin tsaro
Turkiyya ta shirya gudanar da ayyukan haɗin gwiwa a fannin tsaro, sufurin jiragen sama, da fannonin fashahar kere-kere, yana mai cewa ƙwarewar Italiya da karfin samar da kayayyaki na Turkiyya na iya zama mai amfani a gare su, in ji Erdogan.

30 Apr, 2025
‘Yan ta’addan PKK za su bar Syria kamar Daesh ‘salin-alin ko akasin haka’
Fidan ya bayyana haka ne yayin wani taron manema labarai na haɗin gwiwa a birnin Doha a ranar Lahadi tare da firaministan kasar Qatar kuma ministan harkokin wajen kasar Sheikh Mohammed bin Abdulrahman al Thani.

30 Apr, 2025
Masana kimiyyar Turkiyya sun kirkiri na’urar sauti da ke gano ciwon dajin huhu da wuri
Nazari ya bayyana cewa manhajar na gano ciwon dajin huhu da wuri kuma cikin nasara da ta kai kashi 90.

25 Apr, 2025
Erdogan ya yi bikin shekaru 110 da nasarar Yakin Gelibolu tare da kira a girmama nasarar ƙasar
Shugaban Turkiyya ya yi kira ga matasa su mutunta sadaukarwar da magabata suka yi, da jajircewa da haɗin kai — yana mai haɗa jiya da fatan Turkiyya na gobe.

25 Apr, 2025
A shirye Turkiyya take ta karɓi Gasar Olympics a lokacin da UEFA ta buɗe ofis a Istanbul — Erdogan
Shugaban Turkiyya ya bayyana matsayin kasar kan harkokin wasanni a duniya yayin bikin da ke da alaka da shirin EURO 2032.

25 Apr, 2025
Duniyar Turkawa za ta ci gaba da tsaya wa Turkawan Cyprus: in ji Ministan Harkokin Wajen Turkiyya
Masu ƙoƙarin lalata alaƙar Turkiyya da duniyar Turkawa ba za su yi nasara ba, in ji Ministan Harkokin Wajen Turkiyya.

23 Apr, 2025
Girgizar ƙasa mai ƙarfin maki 6.2 ta afka wa Istanbul, ba a samu rahoton ɓarna ba
Game da girgizan ƙasar da aka yi a Istanbul, Ina miƙa fatana na alheri ga ‘yan ƙasarmu, kuma muna sa ido kan yadda abubuwe ke wakana, in ji Shugaba Recep Tayyip Erdogan.

21 Apr, 2025
Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Fidan ya tattauna da wakilan Hamas kan tsagaita wuta a Gaza
Ankara ta buƙaci ƙasashen duniya su tashi tsaye domin martani kan toshe hanyoyin shiga Gaza da Isra’ila ta yi.

21 Apr, 2025
Hana sanya ɗankwali na tauye haƙƙoƙin mata a duniya: in ji Sumeyye Erdogan Bayraktar
A lokacin da ake fuskantar daduwar Kyamar Musulunci, Sumeyye ta ce hana sanya kaya na addini kamar dankwali ko hijabi na nuna wariya ga mata Musulmai da kuma kirkirar ‘katangar karfe’ a bangarorin ilimi, wasanni, da ayyukan yi.
