Rikici Ya Kunno Kai a NNPP: Magoya Bayan Kwankwaso da Gwamna Abba Sun Rarrabu Kan Batun Sauya Sheka

Rahotanni kan yiwuwar sauya shekar Gwamna Abba zuwa APC sun janyo rikici a NNPP, inda jam’iyyar ta ce ba ta goyon bayan hakan, yayin da ake zargin sabani ya kunno kai tsakanin magoya bayan Kwankwaso da na gwamnan.
30 Dec, 2025
National Grid Ta Sake Rushewa, Ana Maido da Wuta a Najeriya

National Grid ta sake rushewa a Najeriya, sassa da yawa sun shiga duhu, yayin da kamfanonin wuta ke cewa ana kan aikin maido da wutar, duk da cewa gwamnati na kokarin inganta tsarin.
30 Dec, 2025
Tinubu Ya Amince da Goge Bashi Dala Biliyan 1.42 da Naira Tiriliyan 5.57 da NNPC Ke Bin Gwamnati

Tinubu ya amince da gogewar bashin kusan dala biliyan 1.42 da naira tiriliyan 5.57 da NNPC ke bin gwamnati, domin tsaftace lissafin kudi da ƙara gaskiya a harkokin man fetur.
29 Dec, 2025
Ana Zargin Gwamna Abba Na Shirin Sauya Sheka Zuwa APC — Shin Kwankwaso Ne Ke Tura Shi Ko Shi Kansa Ne?

A siyasar Najeriya, ba sabon lamari ba ne ganin masu mulki suna barin jam’iyyun da suka kai su mulki zuwa wasu jam’iyyun daban, domin a baya-bayan nan an sha ganin wasu gwamnonin jam’iyyun adawa suna komawa jam’iyyar APC mai mulki.
29 Dec, 2025

Nijeriya ta yi watsi da amincNijeriya Ta Soki Matakin Isra’ila Na Amincewa da Somaliland a Matsayin Ƙasa Mai ’Yanciewar da Isra’ila ta yi wa Somaliland a matsayin ‘yantacciyar ƙasa

Mazauna Sokoto Sun Ce Hare-haren Amurka Sun Faɗa a Wuraren da Ba a da ’Yan Daesh

Jirgin Sojin Sama C-130 da Aka Tsare a Burkina Faso Ya Isa Portugal domin Gyara

Hare-haren Amurka a Sokoto da Kwara sun haddasa fargaba, Lakurawa na tserewa

Gagarumar Gobara Ta Tashi a Katafaren Ginin Inshora a Legas Ranar Kirsimeti
25 Dec, 2025
’Yan Sanda Sun Cafke Fursunan Kuje da Wasu 21 a Ayyukan Tsaro na Ƙasa
Rundunar ’yan sandan Nijeriya ta cafke mutane 22 ciki har da fursunan Kuje, tare da kwato makamai da kayayyakin laifi a samamen tsaro na ƙasa.

25 Dec, 2025
Harin bam ya hallaka mutane da dama a masallaci a Maiduguri
Aƙalla mutane bakwai sun mutu bayan fashewar bam a wani masallaci a Maiduguri yayin sallar Magariba, lamarin da ya sake tayar da hankula game da barazanar ta’addanci a Arewa maso Gabashin Nijeriya.

24 Dec, 2025
Ana fargabar asarar rayuka bayan fashewar bam a masallacin Maiduguri
Ana fargabar mutuwar mutane da dama bayan wani harin bam da aka kai masallaci a Maiduguri yayin sallar Magariba.

24 Dec, 2025
EFCC ta gano kadarori 41 na Naira biliyan 212 da ake alaƙanta da Abubakar Malami
EFCC ta ce ta gano kadarori 41 na Naira biliyan 212 da ake zargin mallakin tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami ne a jihohi uku na Najeriya.

24 Dec, 2025
An kama mutum 50 da ake zargi da laifukan intanet a Ghana
Hukumomin Ghana sun kama mutum 50, mafi yawansu ’yan Najeriya, bisa zargin aikata laifukan intanet a wani samame da aka kai da tsakar dare.

24 Dec, 2025
Zargin almundahanar Naira biliyan 1: Nijeriya ta gurfanar da Abubakar Malami da ɗansa
Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta shigar da kara kotu tana tuhumar tsohon Ministan Shari’a na kasar Abubakar Malami SAN da dansa Abubakar Abdulaziz Malami da laifuka 16 da suka shafi almundahanar kudi har Naira biliyan 1.014.

24 Dec, 2025
Yadda Super Eagles ta doke Taifa Stars a gasar AFCON 2025
Super Eagles ta Nijeriya ta doke Taifa Stars ta Tanzania da ci 2–1 a wasan Rukunin C na AFCON 2025, bayan ƙwallayen da Semi Ajayi da Ademola Lookman suka ci.

23 Dec, 2025
NIN Za Ta Zama Lambar Biyan Haraji (TIN) Daga Janairu 2026 – FIRS
FIRS ta sanar da cewa daga Janairu 2026, lambar NIN za ta zama TIN ga ‘yan Najeriya domin sauƙaƙa biyan haraji da rage kauce masa.

23 Dec, 2025
Za Mu Buɗe Fada, Mu Naɗa Hakimai – Rarara Kan Sabuwar Sarautarsa
Rarara ya bayyana cewa sabuwar sarautarsa za ta zama wata hanya ta haɗa kan mawaƙan Hausa da kuma inganta sana’ar waƙa a faɗin ƙasar Hausa.

22 Dec, 2025
Sojoji sun cafke fitaccen jagoran ‘yan bindiga a Jihar Benue
Cafke Fidelis Gayama ya zama babbar nasara ga sojoji wajen rage ayyukan ‘yan bindiga a yankin Benue–Taraba.


