Ana Zargin Gwamna Abba Na Shirin Sauya Sheka Zuwa APC — Shin Kwankwaso Ne Ke Tura Shi Ko Shi Kansa Ne?

A siyasar Najeriya, ba sabon lamari ba ne ganin masu mulki suna barin jam’iyyun da suka kai su mulki zuwa wasu jam’iyyun daban, domin a baya-bayan nan an sha ganin wasu gwamnonin jam’iyyun adawa suna komawa jam’iyyar APC mai mulki.
29 Dec, 2025
Nijeriya ta yi watsi da amincNijeriya Ta Soki Matakin Isra’ila Na Amincewa da Somaliland a Matsayin Ƙasa Mai ’Yanciewar da Isra’ila ta yi wa Somaliland a matsayin ‘yantacciyar ƙasa

Nijeriya ta yi watsi da matakin Isra’ila na amincewa da Somaliland, tana mai cewa hakan ya saɓa wa dokokin ƙasa da ƙasa kuma barazana ne ga zaman lafiya a yankin Afirka.
29 Dec, 2025
Mazauna Sokoto Sun Ce Hare-haren Amurka Sun Faɗa a Wuraren da Ba a da ’Yan Daesh

Mazauna Tambuwal a Sokoto sun ce hare-haren da Amurka ta kai sun faɗa a yankin da babu ’yan Daesh, lamarin da ya jawo fargaba da cece-kuce kan sahihancin bayanan tsaro.
27 Dec, 2025
Jirgin Sojin Sama C-130 da Aka Tsare a Burkina Faso Ya Isa Portugal domin Gyara

Jirgin saman sojin Nijeriya kirar C-130 da aka tsare a Burkina Faso sakamakon matsalar na’ura ya isa Portugal cikin aminci domin a yi masa gyara bayan warware matsalar diflomasiyya.
27 Dec, 2025

Hare-haren Amurka a Sokoto da Kwara sun haddasa fargaba, Lakurawa na tserewa

Gagarumar Gobara Ta Tashi a Katafaren Ginin Inshora a Legas Ranar Kirsimeti

’Yan Sanda Sun Cafke Fursunan Kuje da Wasu 21 a Ayyukan Tsaro na Ƙasa

Harin bam ya hallaka mutane da dama a masallaci a Maiduguri

Ana fargabar asarar rayuka bayan fashewar bam a masallacin Maiduguri
24 Dec, 2025
EFCC ta gano kadarori 41 na Naira biliyan 212 da ake alaƙanta da Abubakar Malami
EFCC ta ce ta gano kadarori 41 na Naira biliyan 212 da ake zargin mallakin tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami ne a jihohi uku na Najeriya.

24 Dec, 2025
An kama mutum 50 da ake zargi da laifukan intanet a Ghana
Hukumomin Ghana sun kama mutum 50, mafi yawansu ’yan Najeriya, bisa zargin aikata laifukan intanet a wani samame da aka kai da tsakar dare.

24 Dec, 2025
Zargin almundahanar Naira biliyan 1: Nijeriya ta gurfanar da Abubakar Malami da ɗansa
Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta shigar da kara kotu tana tuhumar tsohon Ministan Shari’a na kasar Abubakar Malami SAN da dansa Abubakar Abdulaziz Malami da laifuka 16 da suka shafi almundahanar kudi har Naira biliyan 1.014.

24 Dec, 2025
Yadda Super Eagles ta doke Taifa Stars a gasar AFCON 2025
Super Eagles ta Nijeriya ta doke Taifa Stars ta Tanzania da ci 2–1 a wasan Rukunin C na AFCON 2025, bayan ƙwallayen da Semi Ajayi da Ademola Lookman suka ci.

23 Dec, 2025
NIN Za Ta Zama Lambar Biyan Haraji (TIN) Daga Janairu 2026 – FIRS
FIRS ta sanar da cewa daga Janairu 2026, lambar NIN za ta zama TIN ga ‘yan Najeriya domin sauƙaƙa biyan haraji da rage kauce masa.

23 Dec, 2025
Za Mu Buɗe Fada, Mu Naɗa Hakimai – Rarara Kan Sabuwar Sarautarsa
Rarara ya bayyana cewa sabuwar sarautarsa za ta zama wata hanya ta haɗa kan mawaƙan Hausa da kuma inganta sana’ar waƙa a faɗin ƙasar Hausa.

22 Dec, 2025
Sojoji sun cafke fitaccen jagoran ‘yan bindiga a Jihar Benue
Cafke Fidelis Gayama ya zama babbar nasara ga sojoji wajen rage ayyukan ‘yan bindiga a yankin Benue–Taraba.

22 Dec, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta tabbatar da sakin ragowar ɗaliban St. Mary’s 130
Gwamnatin Nijeriya ta tabbatar da cewa an kuɓutar da dukkan ɗaliban St. Mary’s da aka sace a harin Nuwamban da ya auku a Jihar Neja.

20 Dec, 2025
Nijeriya: An sake buɗe makarantu bayan ƙarfafa tsaro
Hukumomin Nijeriya sun sake buɗe makarantun da aka rufe bayan ƙarfafa tsaro, duk da ci gaba da fuskantar barazanar sace-sacen ɗalibai a wasu jihohi.

20 Dec, 2025
Tinubu Ya Yi Barazanar Umarni na Musamman da Cire Kuɗi daga FAAC Don Tabbatar da ’Yancin Kananan Hukumomi.
A ranar 11 ga Yuli, 2024, Kotun Koli ta yanke hukunci a goyon bayan ƙarar da Gwamnatin Tarayya ta shigar, wadda ke neman tabbatar da ’yancin kuɗaɗen kananan hukumomi.



