Majalisar Dattawa Ta Sauya Shugabanci a Manyan Kwamitoci na Tsaro

Sauye-sauyen sun yi nufin ƙara ƙarfin Majalisar Dattawa wajen tunkarar batutuwan tsaro a duk faɗin ƙasa.
2 Dec, 2025
Majalisar Dokokin Amurka Za Ta Tattauna Tsaro a Nijeriya

Taron ya nufi duba matsalar tsaro da ‘yancin addini a Nijeriya tare da ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro tsakanin Amurka da Nijeriya.
2 Dec, 2025
Tinubu ya naɗa Christopher Musa Ministan Tsaron Nijeriya

Tinubu ya bayyana haka ne a wata sanarwa da kakakinsa, Bayo Onanuga ya fitar ranar Talata.
2 Dec, 2025
Ahmed Tinubu ya naɗa tsohon hafsan saro, Janar Christopher Gwabin Musa, a matsayin sabon Ministan Tsaro na ƙasa.

Shugaba Bola Tinubu ya naɗa Christopher Gwabin Musa tsohon Babban Hafsan Tsaro a matsayin sabon Ministan Tsaro a Nijeriya, ya maye gurbin Mohammed Badaru Abubakar, bayan saukar Bayan Badaru daga muƙaminsa.
2 Dec, 2025

‘Yan majalisar dokokin Amurka za su gana ranar Talata a kan ‘ta’azzarar rashin tsaro’ a Nijeriya

Gwamnonin arewacin Nijeriya na neman a dakatar da haƙar ma’adinai domin matsalar tsaro

Masu kamuwa da cutar HIV sun ragu da kaso 46 cikin 100 a Nijeriya

Takaitaccen Labari: Barazanar da Gwamna Bago ke yi wa ‘yan jarida a Neja

Kano: Jami’an tsaron Nijeriya sun ceto mutum bakwai da ‘yan bindiga suka sace a Tsanyawa
30 Nov, 2025
Sojojin Nijeriya sun daƙile wani shirin kai hari kan al’ummomin Chibok a Jihar Borno
Harin, wanda fiye da ’yan ta’adda 300 suka ƙaddamar, ya fara ne kimanin ƙarfe 02:00 na asuba a ranar Asabar, amma an fatattake su gaba ɗaya ta hanyar samun bayanan sirri da kuma dubarun yaƙi da amfani da makamai masu ƙarfi, in ji sojojin.

28 Nov, 2025
Dubban mutane sun halarci jana’izar Sheikh Dahiru Bauchi a Nijeriya
Babban malamin Musulunci a ƙasar Sheikh Shariff Ibrahim Saleh ne ya jagoranci jana’izar Sheilk Dahiru, a bisa wasiyyar da iyalansa suka ce ya daɗe da bari.

27 Nov, 2025
Shugaba Tinubu ya Amince da Tawagar Nijeriya ta Haɗin Gwiwa kan Tsaro Tsakanin Amurka da ƙasarsa
Kafa wannan tawaga ya biyo bayan wata ziyarar da wata babbar tawagar Nijeriya karkashin jagorancin Mashawarcin Shugaban Ƙasa kan Tsaro, Nuhu Ribadu, ta kai Washington DC kwanan nan.

27 Nov, 2025
Tarihin rayuwar marigayi Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi da gudunmawarsa ga addinin musulunci
Marigayi Sheikh Dahiru Bauchi ya rasu ne a asubahin ranar Alhamis 27 ga watan Nuwamba bayan fata da jinya da ya yi, ya bar gado mai yawa na ilimi, mabiya, da tasiri a fagen addini da zamantakewa a Nijeriya.

27 Nov, 2025
Shugaba Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci kan tsaro, ya ba da umarnin ɗaukar ƙarin dubban jami’an tsaro
Shugaba na Nijeriya Tinubu ya kuma buƙaci majalisar dokokin kasar ta sake duba dokokin da za su bai wa jihohi damar kafa ‘yan sanda, ya kuma yi kira ga cibiyoyin addini da su nemi kariya a lokacin taruka.

25 Nov, 2025
An sako ‘yan matan makarantar sakandaren Jihar Kebbi 24 da ‘yan bindiga suka sace
Bayanai na cewa an kuɓutar da ‘yan matan ne da safiyar Talata ta hanyar tattaunawa, kuma tuni suka ƙarasa birnin Kebbi, babban birnin jihar a cikin daren Talata, kamar yadda Kwamishinan Labarai Jihar Yakubu Ahmed BK ya shaida wa TRT Afirka.

25 Nov, 2025
Majalisar Wakilan Nijeriya ta ce ana samun ƙaruwar zamba ta POS da ayyukan kirifto ba bisa ƙa’ida ba
Olufemi Bamisile, Shugaban kwamitin, wanda ke jawabi a wani zaman bincike ya ce ayyukan masu ruwa da tsaki sun nuna manyan giɓi a fannin harkokin kudi na dijital na Nijeriya.

25 Nov, 2025
‘Yan bindiga sun sace mutum takwas a karamar hukumar Tsanyawa a Jihar Kano
Dan majalisar tarayya mai wakiltar yankin, Injiniya Sani Bala Tsanyawa ya tabbatar wa TRT Afrika da labarin, sai dai ya ce zuwa yanzu ba su kammala tattara alƙaluman yawan mutanen da aka ɗauke ba.

25 Nov, 2025
Gwamnonin Kudu maso Yammacin Nijeriya sun sabunta kira kan samar da ‘yan sandan jihohi
Gwamnonin sun kuma amince da kafa wata kafa ta intanet ta musayar bayanan sirri kan barazana da kuma tsaro sakanin jihohin.

25 Nov, 2025
Nijeriya na fuskantar yunwa mafi muni a tarihi saboda hare-haren ‘yan bindiga da rage tallafi: MDD
Kusan mutum miliyan ɗaya ne a ƙasar ta Afirka suke dogara da tallafin Hukumar Abinci Ta Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP), amma giɓin kudi ya tilasta wa hukumar rage shirinta na samar da abinci mai gina jiki a watan Yuli.



