9 Feb, 2026

Dokar Zabe: Okonkwo Ya Soki Akpabio, Ya Nemi A Cire Shi Daga Kujera

Kenneth Okonkwo ya zargi Shugaban Majalisar Dattawa Godswill Akpabio da hana cigaban dimokuraɗiyya, yana kira da a cire shi saboda rikicin gyaran Dokar Zabe.

akpabio okonkwo e1770623685284

6 Feb, 2026

Shugaban Kongo-Brazzaville Denis Sassou Nguesso zai sake neman wa’adi a zaɓen Maris

Shugaban Jamhuriyar Kongo Denis Sassou Nguesso, mai shekara 82, ya sanar da tsayawa takara a zaɓen Maris domin tsawaita mulkinsa na sama da shekaru 40.

d37eabcd65fff74b610a4815fecb2c68b3c447d537bd0f2ebb40bd1e2d1151a8

4 Feb, 2026

Masar Da Turkiyya Na Ƙarfafa Dangantaka, Sun Yi Nufin Haɓaka Ciniki Zuwa Dala Biliyan 15

Masar da Turkiyya sun jaddada ƙarfafa dangantakarsu tare da shirin ƙara yawan cinikayya zuwa dala biliyan 15.

download 5

3 Feb, 2026

Nijeriya da Türkiye Sun Ƙarfafa Alaƙar Diaspora Ta Yarjejeniyar Fahimta (MoU)

Nijeriya da Türkiye sun sanya hannu kan MoU domin ƙarfafa haɗin gwiwa a harkokin diaspora, zuba jari da musayar ilimi.

WhatsApp Image 2026 02 03 at 4.04.36 PM 1 600x400 1

3 Feb, 2026

’Yan Adawa Sun Matsawa Mahama Lamba Ya Naɗa Cikakkun Ministocin Tsaro da Muhalli

’Yan adawa sun bukaci Mahama ya naɗa cikakkun ministocin Tsaro da Muhalli, suna cewa shugabanci na wucin-gadi ba zai wadatar ba bayan hatsarin da ya kashe tsoffin ministocin.

WhatsApp Image 2026 02 03 at 4.26.57 PM 754x424 1

1 Feb, 2026

Medvedev Ya Yaba wa Trump Amma Ya Nuna Shakku kan Barazanar Jiragen Ruwa Masu Nukiliya na Amurka

Medvedev ya yaba wa kokarin Trump na neman zaman lafiya amma ya yi shakku kan ikirarin Amurka na matsar da jiragen ruwa masu nukiliya kusa da Rasha.

7MOCWNBHYRNFLIXZPZQQY3YSJY

27 Jan, 2026

Turkiyya Ta Jaddada Goyon Baya ga Nijeriya a Yaƙi da Ta’addanci, Erdogan Ya Karɓi Tinubu a Ankara

Ziyarar Tinubu da alkawarin Erdogan na goyon bayan tsaro na iya buɗe sabon babi na haɗin gwiwa mai ƙarfi tsakanin Turkiyya da Nijeriya a fannin tsaro da tattalin arziki.

7c5a075572dd27aecc0d9857663c79ca9aacbebe9b3afedff51db7149461c81e

26 Jan, 2026

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Koma Jam’iyyar APC A Hukumance

Abba Kabir ya shiga jam’iyyar ne bayan da aka shafe makonni ana dakon shigar tasa, sauya shekar zuwa APC na iya sauya taswirar siyasar Kano gaba ɗaya.

fe9d94dda89a19d2d0770db8e37dcb180ae8f87a6a7064eafabf5e66b9c5b1e7

23 Jan, 2026

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fice daga jam’iyyar NNPP sakamakon rikicin cikin gida, tare da ’yan majalisa 29, lamarin da ke nuna babbar sauyi a siyasar jihar da kuma yiwuwar komawarsa jam’iyyar APC.

6422614847862c1fa4c7f9a861a3ebdd95eb5c372babfd988ca7983d358e28e7

23 Jan, 2026

Trump Ya Janye Gayyatar Kanada Zuwa “Majalisar Zaman Lafiya”

Trump ya janye gayyatar Kanada zuwa “Majalisar Zaman Lafiya” bayan Firaminista Mark Carney ya soki rushewar tsarin doka na duniya a Davos, lamarin da ya ƙara tsananta rikicin diflomasiyya da tattalin arziki tsakanin Amurka da Kanada.

1a7902491f16ba6cc0e69655141e24124ee20c3cc89d7000f7b5a3d06012bf76
Ana lodawa...