7 Jan, 2026

Burkina Faso: Gwamnati Ta Ce An Dakile Yunkurin Kifar da Mulkin Traoré, Ta Zargi Tsohon Shugaba Damiba

Burkina Faso ta ce ta dakile yunkurin kifar da gwamnatin Traoré tare da zargin tsohon shugaban kasa Damiba da kitsa shirin tare da haɗin gwiwar wasu sojoji da fararen hula.

9307229467fcb2ff6f9996eef71ef6b25d583180e1d931a8da95544e6a42c1ed

6 Jan, 2026

Ministan Harkokin Wajen Isra’ila Ya Ziyarci Somaliland Bayan Amincewar Tel Aviv

Ministan harkokin wajen Isra’ila, Gideon Saar, ya kai ziyara Somaliland makonni kaɗan bayan amincewar Isra’ila da yankin a hukumance.

indir 1 2

6 Jan, 2026

Touadera Ya Lashe Wa’adi na Uku a Jamhuriyar Tsakiyar Afirka

Faustin-Archange Touadera ya sake samun nasara a zaɓen shugaban ƙasa, lamarin da ya ba shi damar jagorantar Jamhuriyar Tsakiyar Afirka a wa’adi na uku bayan sauyin kundin tsarin mulki.

2026 01 05t234222z 1041216055 rc2rpialc8uj rtrmadp 3 centralafrica election

6 Jan, 2026

Maroko Ta Karya Tarihi: Sama da Miliyan 19.8 Sun Ziyarci Ƙasar a 2025

Ma’aikatar yawon buɗe ido ta Maroko ta sanar da cewa kusan masu yawon buɗe ido miliyan 20 sun ziyarci ƙasar a 2025, abin da ya nuna ƙaruwa da kashi 14% idan aka kwatanta da 2024.

download 2 1

5 Jan, 2026

Gwamnatin Ghana Na Neman GH¢7.5bn Ta Hanyar Kasuwar Cikin Gida

Gwamnatin Ghana na neman tara GH¢7.5bn ta hanyar Treasury Bills domin biyan bukatun kuɗin gaggawa, yayin da bukatar masu zuba jari ke ci gaba da ƙaruwa.

indir 3

5 Jan, 2026

Tinubu da Kagame Sun Tattauna Makomar Afirka a Ganawar Sirri a Paris

Tinubu da Kagame sun tattauna makomar Afirka da al’amuran duniya a wata ganawa ta sirri a Paris, gabanin tafiyar Tinubu zuwa taron ADSW 2026 a Abu Dhabi.

kndv

4 Jan, 2026

Rikicin Diflomasiyya Ya Tsananta: Benin Da Nijar Sun Kori Jakadun Juna

Zaman tankiyar da aka kwashe kusan shekaru biyu ana fama da shi tsakanin Benin da Nijar ya kai ga kasashen biyu na Yammacin Afirka ɗaukar matakin ramuwar gayya ta hanyar koriwar jakadun juna, kamar yadda suka bayyana a ranar Lahadi.

2025 12 14t202708z 1 lynxmpelbd0az rtroptp 3 westafrica politics main

4 Jan, 2026

Tarayyar Afirka Da Afirka Ta Kudu Sun Nuna Damuwa, Sun Bukaci Matsayin Duniya Kan Harin Amurka a Venezuela

Tarayyar Afirka da Afirka ta Kudu sun yi Allah-wadai da farmakin Amurka a Venezuela tare da kiran a koma ga doka da tattaunawa maimakon amfani da karfi.

1763028510401 e44bpk 3f3420e07eb2cc19965076d11badb0c5f3aa443acb03a9224afd8e0b61b11b19

3 Jan, 2026

Sabon Rikici Ya Ɓarke Tsakanin Sojojin DRC Da Ƴan Tawayen M23 A Kusa Da Uvira

Sabon rikicin ya kara tayar da hankulan al’ummar gabashin Congo yayin da ake fargabar yaduwar tashin hankali duk da yunƙurin sulhu tsakanin ƙasashen yankin.

1767433252032 f4bz5 982935648fd8d06ffe863e5c3db8f15385c1f8040ce202bdc0c563fa35297671

2 Jan, 2026

Sudan Ta Fara Gyaran Lantarkin Khartoum Bayan Samun Sabbin Na’urorin Wuta

Gwamnatin Sudan ta fara babban shirin dawo da wutar lantarki a Khartoum bayan isowar na’urorin canza wuta 400 domin gyaran layin lantarki da ya lalace sakamakon yaƙi.

2013 05 02t120000z 863409607 gm1e9530cfw01 rtrmadp 3 sudan 300x200 1
Ana lodawa...