10 Jan, 2026

Guinea-Bissau ta haramta taron manema labarai ba tare da izini ba bayan juyin mulki

Gwamnatin soja a Guinea-Bissau ta haramta dukkan tarurrukan manema labarai ba tare da izini ba, tana mai cewa matakin na da nufin hana tashin hankali da rikicin siyasa bayan juyin mulki.

e4ce9db6a3109edcf92347574623891d0b7d99cf0d263c28a99dfc4ef0501d9d

9 Jan, 2026

Yaƙin Sudan: Sojojin sun ce sun yi wa sojojin RSF lugude a Darfur da Kordofan

Sojin Sudan sun ce aikin da suka yi ta sama da ƙasa sun lalale ɗaruruwan motoci a cikin mako guda.

1767974530083 wubupc e8ccba2581251ce33622a6a0cedbf7eacf99e81e97bfdf779242b36e779832cc

8 Jan, 2026

Sahel: Burkina Faso, Mali da Nijar sun soki kama Maduro da Amurka ta yi

Ƙasashen Burkina Faso, Mali da Nijar sun yi Allah wadai da kama Shugaban Venezuela Nicolas Maduro, suna kiran matakin Amurka keta dokar ƙasa da ƙasa.

6e149a5ed2ce5d747df5d0f644f77b5ddc4dedb939dcd956229fc672dbc2a22e main

8 Jan, 2026

Mahama Ya Yi Kira da Sake Horar da Jami’an Tsaro Domin Kare ’Yan Jarida

Shugaban Ghana, Mahama, ya bukaci a sake horas da jami’an tsaro domin kare ’yan jarida da hana cin zarafi a aikinsu.

download 1 4

8 Jan, 2026

Somalia ta musanta satar abincin agaji bayan Trump ya sanar da dakatar da taimako

Amurka ta dakatar da bayar da taimako ga gwamnatin Somaliya bayan wasu rahotanni sun ce hukumomin ƙasar sun “kwace tan 76 ba bisa ƙa’ida ba na abincin da aka bayar na taimako ga masu ƙaramin ƙarfi”.

1767880654051 egwxac c305b8ae18f4e21b85bce3f4817f0002424bc64b6d0d4385bda49e36bd6edf9a

8 Jan, 2026

Somaliya Ta Musanta Kwace Abincin PAM, Amurka Ta Dakatar da Tallafi na Ɗan Lokaci

Somaliya ta ƙaryata kwace abincin PAM yayin da Amurka ta dakatar da tallafi na ɗan lokaci tana jiran sakamakon bincike.

download 6

8 Jan, 2026

An Kama Tsohon Ministan Kuɗin Ghana, Ken Ofori-Atta, a Amurka

Hukumar ICE ta tsare tsohon Ministan Kuɗin Ghana, Ken Ofori-Atta, a Amurka bisa batun matsayin zama, yayin da lauyoyinsa ke neman warware lamarin cikin sauri.

6b397568763036da2d1c3934d1ed709c15ec0cc929b3417829fd69e4a9c108be

7 Jan, 2026

Burkina Faso: Gwamnati Ta Ce An Dakile Yunkurin Kifar da Mulkin Traoré, Ta Zargi Tsohon Shugaba Damiba

Burkina Faso ta ce ta dakile yunkurin kifar da gwamnatin Traoré tare da zargin tsohon shugaban kasa Damiba da kitsa shirin tare da haɗin gwiwar wasu sojoji da fararen hula.

9307229467fcb2ff6f9996eef71ef6b25d583180e1d931a8da95544e6a42c1ed

6 Jan, 2026

Ministan Harkokin Wajen Isra’ila Ya Ziyarci Somaliland Bayan Amincewar Tel Aviv

Ministan harkokin wajen Isra’ila, Gideon Saar, ya kai ziyara Somaliland makonni kaɗan bayan amincewar Isra’ila da yankin a hukumance.

indir 1 2

6 Jan, 2026

Touadera Ya Lashe Wa’adi na Uku a Jamhuriyar Tsakiyar Afirka

Faustin-Archange Touadera ya sake samun nasara a zaɓen shugaban ƙasa, lamarin da ya ba shi damar jagorantar Jamhuriyar Tsakiyar Afirka a wa’adi na uku bayan sauyin kundin tsarin mulki.

2026 01 05t234222z 1041216055 rc2rpialc8uj rtrmadp 3 centralafrica election
Ana lodawa...