19 Jan, 2026

Libya Ta Rage Darajar Dinar da Kashi 14.7 Cikin 100 a Karo na Biyu Cikin Ƙasa da Shekara Ɗaya

Rage darajar dinar karo na biyu cikin ƙasa da shekara guda na nuna irin ƙalubalen tattalin arziki da Libya ke fuskanta sakamakon sauyin farashin mai da rashin daidaiton tsarin kuɗi.

2026 01 18t115824z 1 lynxmpem0h065 rtroptp 3 libya security cenbank main

16 Jan, 2026

Ghana Za Ta Ninka Harajin Hakar Zinari, Ta Soke Yarjejeniyoyin Dogon Lokaci

Ghana na shirin sauya dokokin hakar ma’adinai tare da ƙara harajin zinari domin cin gajiyar tashin farashin zinari a duniya.

2025 09 10t225150z 1 lynxnpel8913c rtroptp 3 usa immigration ghana main 300x169 1

16 Jan, 2026

Hauhawar Farashi a Najeriya Ta Sauka Zuwa 15.15% a Disambar 2025 — NBS

Hukumar Kididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashi a Najeriya ta ragu zuwa kashi 15.15% a Disambar 2025, alamar sauƙaƙewar matsin farashi a ƙasar.

Inflation Arrow Down

15 Jan, 2026

Matatar Dangote Ta Kara Ƙarfin Samar da Fetur a Nijeriya – Rahoton NMDPRA

A yayin da bukatar man fetur ke ƙaruwa a Nijeriya, rahoton Hukumar Kula da Harkokin Sarrafa da Tace Man Fetur (NMDPRA) ya nuna cewa Matatar Dangote ta taka muhimmiyar rawa wajen rage gibin mai a watan Disamban 2025, ta hanyar samar da dimbin lita na fetur ga kasuwar cikin gida.

2025 12 01t172545z 1 lynxmpelb01jn rtroptp 3 nigeria oil dangote

12 Jan, 2026

Gwamnatin Mahama ta biya bashin makamashi $1.47bn, ta dawo da garantin Bankin Duniya

Gwamnatin Ghana ƙarƙashin Mahama ta ce ta biya bashin makamashi har dala biliyan 1.47 tare da dawo da garantin Bankin Duniya.

download 48

12 Jan, 2026

Malami na fuskantar sabon binciken DSS kan zargin mallakar makamai

Hukumar DSS ta fara sabon bincike kan tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami (SAN), bisa zargin mallakar makamai da harsasai da aka gano a gidansa da ke Jihar Kebbi.

download 1 7

10 Jan, 2026

Jersey za ta mayar wa Najeriya dala miliyan $9.5 da aka kwato domin aikin titin Abuja–Kano

Gwamnatin Jersey ta amince da mayar wa Najeriya sama da dala miliyan $9.5 da aka kwato daga kudaden cin hanci, domin tallafa wa aikin titin Abuja–Kano.

HM Attorney General for Jersey. Mark Temple KC signing MOU with Nigeria December 2025 v3 e1767958030950 750x375 1 700x350 1

9 Jan, 2026

Tinubu ya yaba da kai NGX ₦100 tiriliyan, ya ƙarfafa ’yan Nijeriya su zuba jari a gida

Shugaba Bola Tinubu ya bayyana kai kasuwar hannayen jari ta NGX ₦100 tiriliyan a matsayin babbar nasara, yana kira ga ’yan Nijeriya su ƙara zuba jari a cikin tattalin arziƙin ƙasa.

indir 2

6 Jan, 2026

Faransa: Manoma Sun Ci Gaba da Rufe Hanyoyi a Rhône Don Nuna Adawa da Manufofin Gwamnati

A yankin Rhône musamman kudancin Lyon, manoma sun ci gaba da toshe manyan hanyoyi kamar A7 da M7 domin nuna norunsu kan manufofin gwamnati da yarjejeniyar kasuwanci ta EU-Mercosur.

download 4

6 Jan, 2026

Maroko Ta Karya Tarihi: Sama da Miliyan 19.8 Sun Ziyarci Ƙasar a 2025

Ma’aikatar yawon buɗe ido ta Maroko ta sanar da cewa kusan masu yawon buɗe ido miliyan 20 sun ziyarci ƙasar a 2025, abin da ya nuna ƙaruwa da kashi 14% idan aka kwatanta da 2024.

download 2 1
Ana lodawa...